Toggle menu
24.1K
670
183
158.6K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/51: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Created page with "Category:QuranCategory:Quran: Quran/50 > Quran/51 > Quran/52 <html> <br /><audio controls loop><source src="https://download.quranicaudio.com/quran/mishaa..."
 
No edit summary
Line 1: Line 1:
== Suratul Dhariyat ==
[[Category:Quran]][[:Category:Quran]]: [[Quran/50]] > [[Quran/51]] > [[Quran/52]]
[[Category:Quran]][[:Category:Quran]]: [[Quran/50]] > [[Quran/51]] > [[Quran/52]]
<html>
<html>
<br /><audio controls loop><source src="https://download.quranicaudio.com/quran/mishaari_w_ibrahim_walk_si/051.mp3" type="audio/mpeg"></audio>
<br /><audio controls loop><source src="https://download.quranicaudio.com/quran/mishaari_w_ibrahim_walk_si/051.mp3" type="audio/mpeg"></audio>
<iframe width="560" height="315" src="https://www.youtube.com/embed/I8Di_9eQeN8" frameborder="0" allowfullscreen></iframe>
<iframe width="560" height="315" src="https://www.youtube.com/embed/OAA9MIPuf7E" frameborder="0" allowfullscreen></iframe>
</html>
</html>
== Ayat 1 ==
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_1.png"/></html>{{-}}
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_1.png"/></html>{{-}}
# ''By those [winds] scattering [dust] dispersing <> Inã rantsuwa da iskõki mãsu shẽkar abũbuwa, shẽƙẽwa. = Da iskoki masu naushi.'' --[[Qur'an]] 51:1
#: ''By those [winds] scattering [dust] dispersing <> Inã [[rantsuwa]] da iskõki mãsu shẽkar abũbuwa, shẽƙẽwa. = Da iskoki masu naushi.'' --[[Qur'an]] 51:1
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051001.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051001.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051001.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051001.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And those [clouds] carrying a load [of water] <> Sa'an nan da girãgizai mãsu ɗaukar nauyi (na ruwa). = Sa'an nan da giragizai masu daukan ruwa.'' --[[Qur'an]] 51:2
 
# ''And those [ships] sailing with ease <> Sa'an nan da jirãge mãsu gudãna (a kan ruwa) da sauƙi. =  Masu gudanar da tanadi.'' --[[Qur'an]] 51:3
== Ayat 2 ==
# ''And those [angels] apportioning [each] matter, <> Sa'an nan da Malã'iku mãsu rabon al'amari (bisa umurnin Allah). = Suna masu rabonsu a bisa umurni.'' --[[Qur'an]] 51:4
 
# ''Indeed, what you are promised is true. <> Lalle abin da ake yi muku alkawari (da zuwansa), haƙĩƙa gaskiya ne. =  Lalle abin da aka yi maku alkawari da zuwansa, gaskiya ne.'' --[[Qur'an]] 51:5
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_2.png"/></html>{{-}}
# ''And indeed, the recompense is to occur. <> Kuma lalle sakamako (ga ayyukanku), haƙĩƙa, mai aukuwa ne = Haqiqa ranaran sakamako mai aukuwa ne'' --[[Qur'an]] 51:6
#: ''And those [clouds] carrying a load [of water] <> Sa'an nan da girãgizai mãsu ɗaukar nauyi (na ruwa). = Sa'an nan da giragizai masu daukan ruwa.'' --[[Qur'an]] 51:2
# ''By the heaven containing pathways, <> Inã rantsuwa da samã ma'abũciyar hanyõyi (na tafiyar taurãri da sautin rediyo). =  Duk da cewan an halitta sama babu aibi.'' --[[Qur'an]] 51:7
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051002.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''Indeed, you are in differing speech. <> Lalle kũ, haƙĩƙa, kunã cikin magana mai sãɓa wa juna (game da Alƙur'ani). = Kuna ta husuma game da gaskiya.'' --[[Qur'an]] 51:8
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051002.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''Deluded away from the Qur'an is he who is deluded. <> Anã karkatar da wanda aka jũyar (daga gaskiya). =  Masu karkatawa daga gaskiya su ne masu karkatawa.'' --[[Qur'an]] 51:9
== Ayat 3 ==
# ''Destroyed are the falsifiers <> An la'ani mãsu ƙiri-faɗi. =  An la'ani ma-qaryata.'' --[[Qur'an]] 51:10
 
# ''Who are within a flood [of confusion] and heedless. <> Waɗanda suke shagala a cikin zurfin jãhilci. Wadanda suka shagala a cikin zurfin jahilci.'' --[[Qur'an]] 51:11
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_3.png"/></html>{{-}}
# ''They ask, "When is the Day of Recompense?" <> Sunã tambaya: "Yaushe ne rãnar sakamako zã ta auku?" = Suna qalubalantar tsayiwar ranar sakamako.'' --[[Qur'an]] 51:12
#: ''And those [ships] sailing with ease <> Sa'an nan da jirãge mãsu gudãna (a kan ruwa) da sauƙi. = Masu gudanar da tanadi.'' --[[Qur'an]] 51:3
# ''[It is] the Day they will be tormented over the Fire <> Ranar da suke a kan wuta anã fitinar su. =  Ranar da za gabatar da su ga wuta.'' --[[Qur'an]] 51:13
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051003.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''[And will be told], "Taste your torment. This is that for which you were impatient." <> (A ce musu): "Ku ɗanɗani fitinarku, wannan shĩ ne abin da kuka kasance kunã nẽman zuwansa da gaggãwa." (A ce masu): "Ku dandani azaba; wannan shi ne abin da, da kuke qalubalanta.'' --[[Qur'an]] 51:14
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051003.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''Indeed, the righteous will be among gardens and springs, <> Lalle mãsu taƙawa, sunã a cikin lambunan itãce da marẽmari. =  Masu taqawa su ne suka cancanci lambuna da maremari.'' --[[Qur'an]] 51:15
== Ayat 4 ==
# ''Accepting what their Lord has given them. Indeed, they were before that doers of good. <> Sunã mãsu dĩbar abin da Ubangijinsu Ya bã su. Lalle sũ, sun kasance mãsu kyautatãwa a gabãnin haka (a dũniya). =  Za su debi ladar Ubangijinsu, saboda da sun kasance masu kyautatawa a gabanin haka.'' --[[Qur'an]] 51:16
 
# ''They used to sleep but little of the night, <> Sun kasance a lõkaci kaɗan na dare suke yin barci. = Ba safai ba suke yin barcin dare dukanta ba.'' --[[Qur'an]] 51:17
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_4.png"/></html>{{-}}
# ''And in the hours before dawn they would ask forgiveness, <> Kuma a lõkutan asuba sunã ta yin istigfãri. =  Kuma a lokutan asuba suna yin istigfari.'' --[[Qur'an]] 51:18
#: ''And those [angels] apportioning [each] matter, <> Sa'an nan da Malã'iku mãsu rabon al'amari (bisa umurnin Allah). = Suna masu rabonsu a bisa umurni.'' --[[Qur'an]] 51:4
# ''And from their properties was [given] the right of the [needy] petitioner and the deprived. <> Kuma a cikin dũkiyarsu akwai hakki ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hana wa rõƙo. = Kaso a cikin dukiyarsu akwai hakki da suka ajiye saboda masu roqo da matalauta.'' --[[Qur'an]] 51:19
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051004.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And on the earth are signs for the certain [in faith] <> Kuma a cikin ƙasã akwai ãyõyi ga mãsu yaƙĩni. = Kuma a cikin qasa akwai ayõyi ga masu yaqini.'' --[[Qur'an]] 51:20
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051004.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And in yourselves. Then will you not see? <> Kuma a cikin rãyukanku (akwai ãyõyi). To, bã zã ku dũbã ba? Da a cikin rayukanku; za ku iya gani?'' --[[Qur'an]] 51:21
== Ayat 5 ==
# ''And in the heaven is your provision and whatever you are promised. <> Kuma a cikin sama arzikinku (yake fitõwa) da abin da ake yi muku alkawari. = A cikin sama arzikinku ke fitowa, da duk abin da ake yi maku alkawari.'' --[[Qur'an]] 51:22
 
# ''Then by the Lord of the heaven and earth, indeed, it is truth - just as [sure as] it is that you are speaking. <> To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da ƙasã, lalle shĩ (abin da ake yi muku alkawari), haƙĩƙa gaskiya ne, kamar abin da kuka zamo kunã karantãwa na magana, = To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da qasa, wannan gaskiya ne, kamar tabbacin gaskiya cewa kuna magana.'' --[[Qur'an]] 51:23
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_5.png"/></html>{{-}}
# ''Has there reached you the story of the honored guests of Abraham? - <> Shin, lãbãrin Bãƙin Ibrãhĩm, waɗanda aka girmama, ya zo maka? = Shin, labarin baqinIbrahim, wadanda aka girmama, ya zo maka?'' --[[Qur'an]] 51:24
#: ''Indeed, what you are promised is true. <> Lalle abin da ake yi muku alkawari (da zuwansa), haƙĩƙa gaskiya ne. = Lalle abin da aka yi maku alkawari da zuwansa, gaskiya ne.'' --[[Qur'an]] 51:5
# ''When they entered upon him and said, "[We greet you with] peace." He answered, "[And upon you] peace, [you are] a people unknown. <> A lõkacin da suka shiga gare shi, sai suka yi sallama; ya ce "Aminci ya tabbata a gare ku, mutãne bãƙi!" =  Sa’ad da suka ziyarce shi, suka yi “sallama” ya ce "Salam gare ku mutane baqi!"'' --[[Qur'an]] 51:25
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051005.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''Then he went to his family and came with a fat [roasted] calf <> Sai ya jũya zuwa ga iyãlinsa, sa'an nan ya zo da maraƙi tutturna, = Sai ya sa iyalinsa ta shirya wata maraqi tutturna.'' --[[Qur'an]] 51:26
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051005.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And placed it near them; he said, "Will you not eat?" <> Sai ya kusantar da shi zuwa gare su, ya ce: "Bã zã ku ci ba?" = Sa’ad day ya basu, ya ce, "Ba za ku ci ba?"'' --[[Qur'an]] 51:27
== Ayat 6 ==
# ''And he felt from them apprehension. They said, "Fear not," and gave him good tidings of a learned boy. <> Sai ya ji tsõro daga gare su. Suka ce: "Kada kaji tsõro." Kuma suka yi masa bushãra da (haihuwar) wani yaro mai ilmi. =  Sai tsoro ya kama shi game da su. Suka ce, "Kada kaji tsoro," sai suka yi masa bishara da (haihuwar) yaro mai ilmi.'' --[[Qur'an]] 51:28
 
# ''And his wife approached with a cry [of alarm] and struck her face and said, "[I am] a barren old woman!" <> Sai matarsa ta fuskanta cikin ƙyallõwa, har ta mari fuskarta kuma ta ce: "Tsõhuwa bakarãriya (zã ta haihu)!" = Sai matarsa ta yi mamaki. Tana kallon takureren fuskarta: ta ce, "Ni tsohuwa ce bakarariya."'' --[[Qur'an]] 51:29
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_6.png"/></html>{{-}}
# ''They said, "Thus has said your Lord; indeed, He is the Wise, the Knowing." <> Suka ce: "Kamar haka Ubangijinki Ya faɗa. Lalle Shĩ, Shĩ ne Mai hikima, Mai ilmi." =  Suka ce, "Kamar haka Ubangijinki Ya faɗa. Shi ne Mafi hikimah, Mai ilmi."'' --[[Qur'an]] 51:30
#: ''And indeed, the recompense is to occur. <> Kuma lalle sakamako (ga ayyukanku), haƙĩƙa, mai aukuwa ne = Haqiqa ranaran sakamako mai aukuwa ne'' --[[Qur'an]] 51:6
# ''[Abraham] said, "Then what is your business [here], O messengers?" <> (Ibrãĩm) ya ce: "To mẽne ne babban al'almarinku, yã kũ Manzanni!" =  (Ibrahim) ya ce, "To ina kuka nufa, ya ku manzanni?"'' --[[Qur'an]] 51:31
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051006.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''They said, "Indeed, we have been sent to a people of criminals <> Suka ce: "Lalle mũ, an aike mu zuwa ga waɗansu mutãne, mãsu laifi. Suka ce, "An aike mu ne zuwa ga mujirimai.'' --[[Qur'an]] 51:32
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051006.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''To send down upon them stones of clay, <> "Dõmin mu saka musu waɗansu duwãtsu na wani yumɓu (bom). =  "Domin mu yi masu ruwan duwatsun yumbu.'' --[[Qur'an]] 51:33
== Ayat 7 ==
# ''Marked in the presence of your Lord for the transgressors." <> "Waɗanda aka yi wa alãma daga wajen Ubangijinka, dõmin mãsu ɓarna." = "Wadanda aka yi wa alama daga wajen Ubangijinka, domin masu qetare iyaka."'' --[[Qur'an]] 51:34
 
# ''So We brought out whoever was in the cities of the believers. <> Sa'an, nan Muka fitar da wanda ya kasance a cikinta daga mũminai. =  Sa'an, nan Muka fitar da dukan wadanda suke muminai.'' --[[Qur'an]] 51:35
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_7.png"/></html>{{-}}
# ''And We found not within them other than a [single] house of Muslims. <> Sai dai ba mu sãmu ba, a cikinta, fãce gida guda na Musulmi. = Sai dai ba mu samu a cikinta ba, sai gida guda na Musulmai.'' --[[Qur'an]] 51:36
#: ''By the heaven containing pathways, <> Inã rantsuwa da samã ma'abũciyar hanyõyi (na tafiyar taurãri da sautin rediyo). = Duk da cewan an halitta sama babu aibi.'' --[[Qur'an]] 51:7
# ''And We left therein a sign for those who fear the painful punishment. <> Kuma Muka bar wata ãyã, a cikinta, ga waɗanda ke jin tsõron azãba, mai raɗaɗi. =  Muka sa ta zama ayah, ga wadanda ke jin tsoron azaba, mai zafi.'' --[[Qur'an]] 51:37
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051007.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And in Moses [was a sign], when We sent him to Pharaoh with clear authority. <> Kuma ga Mũsã, a lõkacin da Muka aiko shi zuwa ga Fir'auna da wani dalĩli bayyananne. = Kuma ga Musa ma (akwai ayah). Sa’ad da Muka aika shi zuwa ga Fir'auna da wani dalĩli bayyananne.'' --[[Qur'an]] 51:38
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051007.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''But he turned away with his supporters and said," A magician or a madman." <> Sai ya jũya bãya tãre da ƙarfinsa, kuma ya ce: "Mai sihiri ne kõ kuwa mahaukaci!" = Amma sai ya juya baya, a cikin girman kansa, ya ce, "Mai sihiri ne ko kuwa mahaukaci."'' --[[Qur'an]] 51:39
== Ayat 8 ==
# ''So We took him and his soldiers and cast them into the sea, and he was blameworthy. <> Sabõda haka, Muka kama shi tãre da rundunarsa, sa'an nan Muka jẽfa su a cikin tẽku, alhãli kuwa yanã wanda ake zargi. = Saboda haka, Muka azabta shi tare da rundunarsa. Muka jefa su a cikin teku, alhali kuwa shi ne wanda za zarga.'' --[[Qur'an]] 51:40
 
# ''And in 'Aad [was a sign], when We sent against them the barren wind. <> Kuma ga Ãdãwa, a lõkacin da Muka aika iska ƙẽƙasasshiya a kansu. = Kuma ga Adawa ma (akawai ayah). Sa’ad da Muka aika iskar bala’i a kansu.'' --[[Qur'an]] 51:41
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_8.png"/></html>{{-}}
# ''It left nothing of what it came upon but that it made it like disintegrated ruins. <> Bã ta barin kõme da ta jẽ a kansa, fãce ta mayar da shi kamar rududdugaggun ƙasũsuwa. = Ba ta bari kome ba, da ta zo a kanta sai da ta mayar da shi kamar rududdugaggun qasusuwa.'' --[[Qur'an]] 51:42
#: ''Indeed, you are in differing speech. <> Lalle kũ, haƙĩƙa, kunã cikin magana mai sãɓa wa juna (game da Alƙur'ani). = Kuna ta husuma game da gaskiya.'' --[[Qur'an]] 51:8
# ''And in Thamud, when it was said to them, "Enjoy yourselves for a time." <> Kuma ga Samũdãwa, a lõkacin da aka ce musu: "Ku ji ɗan dãɗi har wani ɗan lõkaci," = Kuma ga Samudawa ma (akwai ayah). Sa’ad da aka ce masu, "Ku dan more na dan lokaci."'' --[[Qur'an]] 51:43
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051008.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''But they were insolent toward the command of their Lord, so the thunderbolt seized them while they were looking on. <> Sai suka yi girman kai ga umurnin Ubangijinsu, sabõda haka tsãwa ta kãma su, alhãli kuwa sunã kallo. =  Sai suka yi tawaye ga umurnin Ubangijinsu. saboda haka, walqiyan aradu nausa su, sa’ad da suna kallo.'' --[[Qur'an]] 51:44
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051008.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And they were unable to arise, nor could they defend themselves. <> Ba su kõ sãmu dãmar tsayãwa ba, kuma ba su kasance mãsu nẽman ãgaji ba. = Ba su ko samu damar tashiwa ba, kuma ba agaza masu ba.'' --[[Qur'an]] 51:45
== Ayat 9 ==
# ''And [We destroyed] the people of Noah before; indeed, they were a people defiantly disobedient. <> Da mutãnen Nũhu a gabãnin haka, lalle sun kasance waɗansu irin mutãne ne fãsiƙai. =  Da mutanen Nuhu a gabanin haka; su ma mugayen mutane ne.'' --[[Qur'an]] 51:46
 
# ''And the heaven We constructed with strength, and indeed, We are [its] expander. <> Kuma sama, mun gina ta da wani irin ƙarfi, alhãli kuwa lalle Mũ ne Mãsu yalwatãwa. = Mun gina sama da hannunMu, kuma Mu ne za mu ci gaba da yalwatata.'' --[[Qur'an]] 51:47
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_9.png"/></html>{{-}}
# ''And the earth We have spread out, and excellent is the preparer. <> Kuma ƙasã Mun shimfiɗa ta, To, madalla da mãsu shimfiɗãwa, Mũ, Kuma Muka sanya qasa ta zama wurin rayuwa; madaidaicin fasali.'' --[[Qur'an]] 51:48
#: ''Deluded away from the Qur'an is he who is deluded. <> Anã karkatar da wanda aka jũyar (daga gaskiya). = Masu karkatawa daga gaskiya su ne masu karkatawa.'' --[[Qur'an]] 51:9
# ''And of all things We created two mates; perhaps you will remember. <> Kuma daga kõme Mun halitta nau'i biyu, watakila zã ku yi tunãni. Kuma muka halitta kome nau'i biyu (na miji da mace), la’alla ku yi tunani.'' --[[Qur'an]] 51:49
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051009.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''So flee to Allah. Indeed, I am to you from Him a clear warner. <> Sabõda haka ku gudu zuwa ga Allah, lalle nĩ mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi. = Saboda haka, ku gudu zuwa ga ALLAH. Shi ne Ya aiko ni zuwa gare ku, a matsayin mai gargadi bayyananne.'' --[[Qur'an]] 51:50
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051009.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And do not make [as equal] with Allah another deity. Indeed, I am to you from Him a clear warner. <> Kuma kada ku sanya, tãre da Allah wani abin bautãwa na dabam, lalle nĩ, mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi. =  Kada ku sanya tare da ALLAH wani abin bautawa na dabam. Shi ne ya aiko ni zuwa gare ku, a matsayin mai gargadi bayyananne.'' --[[Qur'an]] 51:51
== Ayat 10 ==
# ''Similarly, there came not to those before them any messenger except that they said, "A magician or a madman." <> Kamar haka dai wani Manzo bai jẽ wa waɗanda ke gabãninsu ba fãce sun ce: "Mai sihiri ne kõ mahaukaci." =  Kamar haka, sa’ad da wani manzo ya je zuwa ga mutanen zamanin da, suka ce, “Masihirci ne,” ko kuwa “Mahaukaci.”'' --[[Qur'an]] 51:52
 
# ''Did they suggest it to them? Rather, they [themselves] are a transgressing people. <> shin, sunã yi wa jũna wasiyya da shi ne? Ã'a, sũ dai mutãne ne mãsu girman kai. =  Shin, ba sun qulla yarjejeniya wa juna ba? Lalle, su masu girman kai ne.'' --[[Qur'an]] 51:53
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_10.png"/></html>{{-}}
# ''So leave them, [O Muhammad], for you are not to be blamed. <> Sai ka jũya daga barinsu, kuma kai ba abin zargi ba ne. =  To, ka qyale su; ba za zarge ka ba.'' --[[Qur'an]] 51:54
#: ''Destroyed are the falsifiers <> An la'ani mãsu ƙiri-faɗi. = An la'ani ma-qaryata.'' --[[Qur'an]] 51:10
# ''And remind, for indeed, the reminder benefits the believers. <> Kuma ka tunãtar, dõmin tunãtarwa tanã amfãnin mũminai. =  Kuma ka tunatar, domin tunatarwa tana amfanin muminai. (Dalilin Rayuwarmu)'' --[[Qur'an]] 51:55
#:Arabic Audio: <html><audio controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051010.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''And I did not create the jinn and mankind except to worship Me. <> Kuma Ban halitta aljannu da mutãne ba sai dõmin su bauta Mini. =  Ban halitta aljannu da mutane domin kome ba sai dai su bauta Mini Ni kadai.'' --[[Qur'an]] 51:56
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051010.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
# ''I do not want from them any provision, nor do I want them to feed Me. <> Bã Ni nufln (sãmun) wani arziki daga gare su, Bã Ni nufin su (yi Mini hidimar) ciyar da Ni. =  Ba Na bukatan wani arziqi daga gare su, Ba Na kuma bukatan su ciyar da Ni.'' --[[Qur'an]] 51:57
== Ayat 11 ==
# ''Indeed, it is Allah who is the [continual] Provider, the firm possessor of strength. <> Lalle Allah, Shĩ ne Mai azurtãwa, Mai ĩkon yi, Mai cikakken ƙarfi. = ALLAH, Shi ne Mai azurtawa, Mai ikon yi, Mai cikakken qarfi.'' --[[Qur'an]] 51:58
 
# ''And indeed, for those who have wronged is a portion [of punishment] like the portion of their predecessors, so let them not impatiently urge Me. <> To, lalle waɗanda suka yi zãlunci sunã da masaki (na ɗĩban zunubi) kamar masakin abõkansu, sabõda haka kada su yi Mini gaggãwa. =  Wadanda suka qetare iyaka sun jawo wa kansu irin masakin abokansu; saboda haka kada su qalubalanta.'' --[[Qur'an]] 51:59
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_11.png"/></html>{{-}}
# ''And woe to those who have disbelieved from their Day which they are promised. <> Sabõda haka, bone ya tabbata ga waɗanda suka kãfirta, daga rãnar su wadda aka yi musu alkawari. =  Bone ya tabbata ga wadanda suka kafirta, daga ranar da ke jiransu.'' --[[Qur'an]] 51:60
#: ''Who are within a flood [of confusion] and heedless. <> Waɗanda suke shagala a cikin zurfin jãhilci. = Wadanda suka shagala a cikin zurfin jahilci.'' --[[Qur'an]] 51:11
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051011.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051011.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 12 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_12.png"/></html>{{-}}
#: ''They ask, "When is the Day of Recompense?" <> Sunã tambaya: "Yaushe ne rãnar sakamako zã ta auku?" = Suna qalubalantar tsayiwar ranar sakamako.'' --[[Qur'an]] 51:12
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051012.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051012.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 13 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_13.png"/></html>{{-}}
#: ''[It is] the Day they will be tormented over the Fire <> Ranar da suke a kan wuta anã fitinar su. = Ranar da za gabatar da su ga wuta.'' --[[Qur'an]] 51:13
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051013.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051013.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 14 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_14.png"/></html>{{-}}
#: ''[And will be told], "Taste your torment. This is that for which you were impatient." <> (A ce musu): "Ku ɗanɗani fitinarku, wannan shĩ ne abin da kuka kasance kunã nẽman zuwansa da gaggãwa." = (A ce masu): "Ku dandani azaba; wannan shi ne abin da, da kuke qalubalanta.'' --[[Qur'an]] 51:14
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051014.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051014.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 15 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_15.png"/></html>{{-}}
#: ''Indeed, the righteous will be among gardens and springs, <> Lalle mãsu taƙawa, sunã a cikin lambunan itãce da marẽmari. = Masu taqawa su ne suka cancanci lambuna da maremari.'' --[[Qur'an]] 51:15
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051015.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051015.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 16 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_16.png"/></html>{{-}}
#: ''Accepting what their Lord has given them. Indeed, they were before that doers of good. <> Sunã mãsu dĩbar abin da Ubangijinsu Ya bã su. Lalle sũ, sun kasance mãsu kyautatãwa a gabãnin haka (a dũniya). = Za su debi ladar Ubangijinsu, saboda da sun kasance masu kyautatawa a gabanin haka.'' --[[Qur'an]] 51:16
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051016.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051016.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 17 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_17.png"/></html>{{-}}
#: ''They used to sleep but little of the night, <> Sun kasance a lõkaci kaɗan na dare suke yin barci. = Ba safai ba suke yin barcin dare dukanta ba.'' --[[Qur'an]] 51:17
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051017.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051017.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 18 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_18.png"/></html>{{-}}
#: ''And in the hours before dawn they would ask forgiveness, <> Kuma a lõkutan asuba sunã ta yin istigfãri. = Kuma a lokutan asuba suna yin istigfari.'' --[[Qur'an]] 51:18
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051018.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051018.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 19 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_19.png"/></html>{{-}}
#: ''And from their properties was [given] the right of the [needy] petitioner and the deprived. <> Kuma a cikin dũkiyarsu akwai hakki ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hana wa rõƙo. = Kaso a cikin dukiyarsu akwai hakki da suka ajiye saboda masu roqo da matalauta.'' --[[Qur'an]] 51:19
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051019.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051019.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 20 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_20.png"/></html>{{-}}
#: ''And on the earth are signs for the certain [in faith] <> Kuma a cikin ƙasã akwai ãyõyi ga mãsu yaƙĩni. = Kuma a cikin qasa akwai ayõyi ga masu yaqini.'' --[[Qur'an]] 51:20
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051020.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051020.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 21 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_21.png"/></html>{{-}}
#: ''And in yourselves. Then will you not see? <> Kuma a cikin rãyukanku (akwai ãyõyi). To, bã zã ku dũbã ba? = Da a cikin rayukanku; za ku iya gani?'' --[[Qur'an]] 51:21
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051021.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051021.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 22 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_22.png"/></html>{{-}}
#: ''And in the heaven is your provision and whatever you are promised. <> Kuma a cikin sama arzikinku (yake fitõwa) da abin da ake yi muku alkawari. = A cikin sama arzikinku ke fitowa, da duk abin da ake yi maku alkawari.'' --[[Qur'an]] 51:22
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051022.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051022.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 23 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_23.png"/></html>{{-}}
#: ''Then by the Lord of the heaven and earth, indeed, it is truth - just as [sure as] it is that you are speaking. <> To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da ƙasã, lalle shĩ (abin da ake yi muku alkawari), haƙĩƙa gaskiya ne, kamar abin da kuka zamo kunã karantãwa na magana, = To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da qasa, wannan gaskiya ne, kamar tabbacin gaskiya cewa kuna magana.'' --[[Qur'an]] 51:23
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051023.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051023.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 24 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_24.png"/></html>{{-}}
#: ''Has there reached you the story of the honored guests of Abraham? - <> Shin, lãbãrin Bãƙin Ibrãhĩm, waɗanda aka girmama, ya zo maka? = Shin, labarin baqinIbrahim, wadanda aka girmama, ya zo maka?'' --[[Qur'an]] 51:24
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051024.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051024.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 25 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_25.png"/></html>{{-}}
#: ''When they entered upon him and said, "[We greet you with] peace." He answered, "[And upon you] peace, [you are] a people unknown. <> A lõkacin da suka shiga gare shi, sai suka yi sallama; ya ce "Aminci ya tabbata a gare ku, mutãne bãƙi!" = Sa’ad da suka ziyarce shi, suka yi “sallama” ya ce "Salam gare ku mutane baqi!"'' --[[Qur'an]] 51:25
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051025.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051025.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 26 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_26.png"/></html>{{-}}
#: ''Then he went to his family and came with a fat [roasted] calf <> Sai ya jũya zuwa ga iyãlinsa, sa'an nan ya zo da maraƙi tutturna, = Sai ya sa iyalinsa ta shirya wata maraqi tutturna.'' --[[Qur'an]] 51:26
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051026.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051026.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 27 ==
 
# <html><img width=100% align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_27.png"/></html>{{-}}
#: ''And placed it near them; he said, "Will you not eat?" <> Sai ya kusantar da shi zuwa gare su, ya ce: "Bã zã ku ci ba?" = Sa’ad day ya basu, ya ce, "Ba za ku ci ba?"'' --[[Qur'an]] 51:27
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051027.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051027.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 28 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_28.png"/></html>{{-}}
#: ''And he felt from them apprehension. They said, "Fear not," and gave him good tidings of a learned boy. <> Sai ya ji tsõro daga gare su. Suka ce: "Kada kaji tsõro." Kuma suka yi masa bushãra da (haihuwar) wani yaro mai ilmi. = Sai tsoro ya kama shi game da su. Suka ce, "Kada kaji tsoro," sai suka yi masa bishara da (haihuwar) yaro mai ilmi.'' --[[Qur'an]] 51:28
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051028.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051028.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 29 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_29.png"/></html>{{-}}
#: ''And his wife approached with a cry [of alarm] and struck her face and said, "[I am] a barren old woman!" <> Sai matarsa ta fuskanta cikin ƙyallõwa, har ta mari fuskarta kuma ta ce: "Tsõhuwa bakarãriya (zã ta haihu)!" = Sai matarsa ta yi mamaki. Tana kallon takureren fuskarta: ta ce, "Ni tsohuwa ce bakarariya."'' --[[Qur'an]] 51:29
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051029.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051029.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 30 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_30.png"/></html>{{-}}
#: ''They said, "Thus has said your Lord; indeed, He is the Wise, the Knowing." <> Suka ce: "Kamar haka Ubangijinki Ya faɗa. Lalle Shĩ, Shĩ ne Mai hikima, Mai ilmi." = Suka ce, "Kamar haka Ubangijinki Ya faɗa. Shi ne Mafi hikimah, Mai ilmi."'' --[[Qur'an]] 51:30
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051030.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051030.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 31 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_31.png"/></html>{{-}}
#: ''[Abraham] said, "Then what is your business [here], O messengers?" <> (Ibrãĩm) ya ce: "To mẽne ne babban al'almarinku, yã kũ Manzanni!" = (Ibrahim) ya ce, "To ina kuka nufa, ya ku manzanni?"'' --[[Qur'an]] 51:31
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051031.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051031.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 32 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_32.png"/></html>{{-}}
#: ''They said, "Indeed, we have been sent to a people of criminals <> Suka ce: "Lalle mũ, an aike mu zuwa ga waɗansu mutãne, mãsu laifi. = Suka ce, "An aike mu ne zuwa ga mujirimai.'' --[[Qur'an]] 51:32
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051032.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051032.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 33 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_33.png"/></html>{{-}}
#: ''To send down upon them stones of clay, <> "Dõmin mu saka musu waɗansu duwãtsu na wani yumɓu (bom). = "Domin mu yi masu ruwan duwatsun yumbu.'' --[[Qur'an]] 51:33
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051033.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051033.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 34 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_34.png"/></html>{{-}}
#: ''Marked in the presence of your Lord for the transgressors." <> "Waɗanda aka yi wa alãma daga wajen Ubangijinka, dõmin mãsu ɓarna." = "Wadanda aka yi wa alama daga wajen Ubangijinka, domin masu qetare iyaka."'' --[[Qur'an]] 51:34
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051034.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051034.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 35 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_35.png"/></html>{{-}}
#: ''So We brought out whoever was in the cities of the believers. <> Sa'an, nan Muka fitar da wanda ya kasance a cikinta daga mũminai. = Sa'an, nan Muka fitar da dukan wadanda suke muminai.'' --[[Qur'an]] 51:35
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051035.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051035.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 36 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_36.png"/></html>{{-}}
#: ''And We found not within them other than a [single] house of Muslims. <> Sai dai ba mu sãmu ba, a cikinta, fãce gida guda na Musulmi. = Sai dai ba mu samu a cikinta ba, sai gida guda na Musulmai.'' --[[Qur'an]] 51:36
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051036.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051036.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 37 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_37.png"/></html>{{-}}
#: ''And We left therein a sign for those who fear the painful punishment. <> Kuma Muka bar wata ãyã, a cikinta, ga waɗanda ke jin tsõron azãba, mai raɗaɗi. = Muka sa ta zama ayah, ga wadanda ke jin tsoron azaba, mai zafi.'' --[[Qur'an]] 51:37
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051037.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051037.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 38 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_38.png"/></html>{{-}}
#: ''And in Moses [was a sign], when We sent him to Pharaoh with clear authority. <> Kuma ga Mũsã, a lõkacin da Muka aiko shi zuwa ga Fir'auna da wani dalĩli bayyananne. = Kuma ga Musa ma (akwai ayah). Sa’ad da Muka aika shi zuwa ga Fir'auna da wani dalĩli bayyananne.'' --[[Qur'an]] 51:38
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051038.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051038.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 39 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_39.png"/></html>{{-}}
#: ''But he turned away with his supporters and said," A magician or a madman." <> Sai ya jũya bãya tãre da ƙarfinsa, kuma ya ce: "Mai sihiri ne kõ kuwa mahaukaci!" = Amma sai ya juya baya, a cikin girman kansa, ya ce, "Mai sihiri ne ko kuwa mahaukaci."'' --[[Qur'an]] 51:39
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051039.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051039.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 40 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_40.png"/></html>{{-}}
#: ''So We took him and his soldiers and cast them into the sea, and he was blameworthy. <> Sabõda haka, Muka kama shi tãre da rundunarsa, sa'an nan Muka jẽfa su a cikin tẽku, alhãli kuwa yanã wanda ake zargi. = Saboda haka, Muka azabta shi tare da rundunarsa. Muka jefa su a cikin teku, alhali kuwa shi ne wanda za zarga.'' --[[Qur'an]] 51:40
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051040.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051040.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 41 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_41.png"/></html>{{-}}
#: ''And in 'Aad [was a sign], when We sent against them the barren wind. <> Kuma ga Ãdãwa, a lõkacin da Muka aika iska ƙẽƙasasshiya a kansu. = Kuma ga Adawa ma (akawai ayah). Sa’ad da Muka aika iskar bala’i a kansu.'' --[[Qur'an]] 51:41
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051041.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051041.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 42 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_42.png"/></html>{{-}}
#: ''It left nothing of what it came upon but that it made it like disintegrated ruins. <> Bã ta barin kõme da ta jẽ a kansa, fãce ta mayar da shi kamar rududdugaggun ƙasũsuwa. = Ba ta bari kome ba, da ta zo a kanta sai da ta mayar da shi kamar rududdugaggun qasusuwa.'' --[[Qur'an]] 51:42
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051042.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051042.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 43 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_43.png"/></html>{{-}}
#: ''And in Thamud, when it was said to them, "Enjoy yourselves for a time." <> Kuma ga Samũdãwa, a lõkacin da aka ce musu: "Ku ji ɗan dãɗi har wani ɗan lõkaci," = Kuma ga Samudawa ma (akwai ayah). Sa’ad da aka ce masu, "Ku dan more na dan lokaci."'' --[[Qur'an]] 51:43
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051043.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051043.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 44 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_44.png"/></html>{{-}}
#: ''But they were insolent toward the command of their Lord, so the thunderbolt seized them while they were looking on. <> Sai suka yi girman kai ga umurnin Ubangijinsu, sabõda haka tsãwa ta kãma su, alhãli kuwa sunã kallo. = Sai suka yi tawaye ga umurnin Ubangijinsu. saboda haka, walqiyan aradu nausa su, sa’ad da suna kallo.'' --[[Qur'an]] 51:44
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051044.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051044.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 45 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_45.png"/></html>{{-}}
#: ''And they were unable to arise, nor could they defend themselves. <> Ba su kõ sãmu dãmar tsayãwa ba, kuma ba su kasance mãsu nẽman ãgaji ba. = Ba su ko samu damar tashiwa ba, kuma ba agaza masu ba.'' --[[Qur'an]] 51:45
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051045.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051045.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 46 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_46.png"/></html>{{-}}
#: ''And [We destroyed] the people of Noah before; indeed, they were a people defiantly disobedient. <> Da mutãnen Nũhu a gabãnin haka, lalle sun kasance waɗansu irin mutãne ne fãsiƙai. = Da mutanen Nuhu a gabanin haka; su ma mugayen mutane ne.'' --[[Qur'an]] 51:46
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051046.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051046.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 47 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_47.png"/></html>{{-}}
#: ''And the heaven We constructed with strength, and indeed, We are [its] expander. <> Kuma sama, mun gina ta da wani irin ƙarfi, alhãli kuwa lalle Mũ ne Mãsu yalwatãwa. = Mun gina sama da hannunMu, kuma Mu ne za mu ci gaba da yalwatata.'' --[[Qur'an]] 51:47
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051047.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051047.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 48 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_48.png"/></html>{{-}}
#: ''And the earth We have spread out, and excellent is the preparer. <> Kuma ƙasã Mun shimfiɗa ta, To, madalla da mãsu shimfiɗãwa, Mũ, = Kuma Muka sanya qasa ta zama wurin rayuwa; madaidaicin fasali.'' --[[Qur'an]] 51:48
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051048.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051048.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 49 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_49.png"/></html>{{-}}
#: ''And of all things We created two mates; perhaps you will remember. <> Kuma daga kõme Mun halitta nau'i biyu, watakila zã ku yi tunãni. = Kuma muka halitta kome nau'i biyu (na miji da mace), la’alla ku yi tunani.'' --[[Qur'an]] 51:49
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051049.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051049.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 50 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_50.png"/></html>{{-}}
#: ''So flee to Allah. Indeed, I am to you from Him a clear warner. <> Sabõda haka ku gudu zuwa ga Allah, lalle nĩ mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi. = Saboda haka, ku gudu zuwa ga ALLAH. Shi ne Ya aiko ni zuwa gare ku, a matsayin mai gargadi bayyananne.'' --[[Qur'an]] 51:50
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051050.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051050.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 51 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_51.png"/></html>{{-}}
#: ''And do not make [as equal] with Allah another deity. Indeed, I am to you from Him a clear warner. <> Kuma kada ku sanya, tãre da Allah wani abin bautãwa na dabam, lalle nĩ, mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi. = Kada ku sanya tare da ALLAH wani abin bautawa na dabam. Shi ne ya aiko ni zuwa gare ku, a matsayin mai gargadi bayyananne.'' --[[Qur'an]] 51:51
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051051.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051051.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 52 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_52.png"/></html>{{-}}
#: ''Similarly, there came not to those before them any messenger except that they said, "A magician or a madman." <> Kamar haka dai wani Manzo bai jẽ wa waɗanda ke gabãninsu ba fãce sun ce: "Mai sihiri ne kõ mahaukaci." = Kamar haka, sa’ad da wani manzo ya je zuwa ga mutanen zamanin da, suka ce, “Masihirci ne,” ko kuwa “Mahaukaci.”'' --[[Qur'an]] 51:52
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051052.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051052.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 53 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_53.png"/></html>{{-}}
#: ''Did they suggest it to them? Rather, they [themselves] are a transgressing people. <> shin, sunã yi wa jũna wasiyya da shi ne? Ã'a, sũ dai mutãne ne mãsu girman kai. = Shin, ba sun qulla yarjejeniya wa juna ba? Lalle, su masu girman kai ne.'' --[[Qur'an]] 51:53
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051053.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051053.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 54 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_54.png"/></html>{{-}}
#: ''So leave them, [O Muhammad], for you are not to be blamed. <> Sai ka jũya daga barinsu, kuma kai ba abin zargi ba ne. = To, ka qyale su; ba za zarge ka ba.'' --[[Qur'an]] 51:54
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051054.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051054.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 55 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_55.png"/></html>{{-}}
#: ''And remind, for indeed, the reminder benefits the believers. <> Kuma ka tunãtar, dõmin tunãtarwa tanã amfãnin mũminai. = Kuma ka tunatar, domin tunatarwa tana amfanin muminai. (Dalilin Rayuwarmu)'' --[[Qur'an]] 51:55
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051055.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051055.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 56 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_56.png"/></html>{{-}}
#: ''And I did not create the jinn and mankind except to worship Me. <> Kuma Ban halitta aljannu da mutãne ba sai dõmin su bauta Mini. = Ban halitta aljannu da mutane domin kome ba sai dai su bauta Mini Ni kadai.'' --[[Qur'an]] 51:56
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051056.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051056.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 57 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_57.png"/></html>{{-}}
#: ''I do not want from them any provision, nor do I want them to feed Me. <> Bã Ni nufln (sãmun) wani arziki daga gare su, Bã Ni nufin su (yi Mini hidimar) ciyar da Ni. = Ba Na bukatan wani arziqi daga gare su, Ba Na kuma bukatan su ciyar da Ni.'' --[[Qur'an]] 51:57
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051057.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051057.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 58 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_58.png"/></html>{{-}}
#: ''Indeed, it is Allah who is the [continual] Provider, the firm possessor of strength. <> Lalle Allah, Shĩ ne Mai azurtãwa, Mai ĩkon yi, Mai cikakken ƙarfi. = ALLAH, Shi ne Mai azurtawa, Mai ikon yi, Mai cikakken qarfi.'' --[[Qur'an]] 51:58
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051058.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051058.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 59 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_59.png"/></html>{{-}}
#: ''And indeed, for those who have wronged is a portion [of punishment] like the portion of their predecessors, so let them not impatiently urge Me. <> To, lalle waɗanda suka yi zãlunci sunã da masaki (na ɗĩban zunubi) kamar masakin abõkansu, sabõda haka kada su yi Mini gaggãwa. = Wadanda suka qetare iyaka sun jawo wa kansu irin masakin abokansu; saboda haka kada su qalubalanta.'' --[[Qur'an]] 51:59
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051059.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051059.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
== Ayat 60 ==
 
# <html><img width=100%  align=right src="http://c00022506.cdn1.cloudfiles.rackspacecloud.com/51_60.png"/></html>{{-}}
#: ''And woe to those who have disbelieved from their Day which they are promised. <> Sabõda haka, bone ya tabbata ga waɗanda suka kãfirta, daga rãnar su wadda aka yi musu alkawari. = Bone ya tabbata ga wadanda suka kafirta, daga ranar da ke jiransu.'' --[[Qur'an]] 51:60
#:Arabic Audio: <html><audio  controls loop><source title"AR" src="http://www.everyayah.com/data/Alafasy_128kbps/051060.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>
#:Saheeh International Translation Audio: <html><audio  controls loop><source src="http://www.everyayah.com/data/English/Ibrahim_Walk_192kbps_TEST/051060.mp3" type="audio/mpeg"></audio></html>

Revision as of 11:24, 9 May 2017

Suratul Dhariyat

Category:Quran: Quran/50 > Quran/51 > Quran/52


Ayat 1


  1. By those [winds] scattering [dust] dispersing <> Inã rantsuwa da iskõki mãsu shẽkar abũbuwa, shẽƙẽwa. = Da iskoki masu naushi. --Qur'an 51:1
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 2


  1. And those [clouds] carrying a load [of water] <> Sa'an nan da girãgizai mãsu ɗaukar nauyi (na ruwa). = Sa'an nan da giragizai masu daukan ruwa. --Qur'an 51:2
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 3


  1. And those [ships] sailing with ease <> Sa'an nan da jirãge mãsu gudãna (a kan ruwa) da sauƙi. = Masu gudanar da tanadi. --Qur'an 51:3
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 4


  1. And those [angels] apportioning [each] matter, <> Sa'an nan da Malã'iku mãsu rabon al'amari (bisa umurnin Allah). = Suna masu rabonsu a bisa umurni. --Qur'an 51:4
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 5


  1. Indeed, what you are promised is true. <> Lalle abin da ake yi muku alkawari (da zuwansa), haƙĩƙa gaskiya ne. = Lalle abin da aka yi maku alkawari da zuwansa, gaskiya ne. --Qur'an 51:5
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 6


  1. And indeed, the recompense is to occur. <> Kuma lalle sakamako (ga ayyukanku), haƙĩƙa, mai aukuwa ne = Haqiqa ranaran sakamako mai aukuwa ne --Qur'an 51:6
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 7


  1. By the heaven containing pathways, <> Inã rantsuwa da samã ma'abũciyar hanyõyi (na tafiyar taurãri da sautin rediyo). = Duk da cewan an halitta sama babu aibi. --Qur'an 51:7
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 8


  1. Indeed, you are in differing speech. <> Lalle kũ, haƙĩƙa, kunã cikin magana mai sãɓa wa juna (game da Alƙur'ani). = Kuna ta husuma game da gaskiya. --Qur'an 51:8
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 9


  1. Deluded away from the Qur'an is he who is deluded. <> Anã karkatar da wanda aka jũyar (daga gaskiya). = Masu karkatawa daga gaskiya su ne masu karkatawa. --Qur'an 51:9
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 10


  1. Destroyed are the falsifiers <> An la'ani mãsu ƙiri-faɗi. = An la'ani ma-qaryata. --Qur'an 51:10
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 11


  1. Who are within a flood [of confusion] and heedless. <> Waɗanda suke shagala a cikin zurfin jãhilci. = Wadanda suka shagala a cikin zurfin jahilci. --Qur'an 51:11
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 12


  1. They ask, "When is the Day of Recompense?" <> Sunã tambaya: "Yaushe ne rãnar sakamako zã ta auku?" = Suna qalubalantar tsayiwar ranar sakamako. --Qur'an 51:12
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 13


  1. [It is] the Day they will be tormented over the Fire <> Ranar da suke a kan wuta anã fitinar su. = Ranar da za gabatar da su ga wuta. --Qur'an 51:13
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 14


  1. [And will be told], "Taste your torment. This is that for which you were impatient." <> (A ce musu): "Ku ɗanɗani fitinarku, wannan shĩ ne abin da kuka kasance kunã nẽman zuwansa da gaggãwa." = (A ce masu): "Ku dandani azaba; wannan shi ne abin da, da kuke qalubalanta. --Qur'an 51:14
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 15


  1. Indeed, the righteous will be among gardens and springs, <> Lalle mãsu taƙawa, sunã a cikin lambunan itãce da marẽmari. = Masu taqawa su ne suka cancanci lambuna da maremari. --Qur'an 51:15
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 16


  1. Accepting what their Lord has given them. Indeed, they were before that doers of good. <> Sunã mãsu dĩbar abin da Ubangijinsu Ya bã su. Lalle sũ, sun kasance mãsu kyautatãwa a gabãnin haka (a dũniya). = Za su debi ladar Ubangijinsu, saboda da sun kasance masu kyautatawa a gabanin haka. --Qur'an 51:16
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 17


  1. They used to sleep but little of the night, <> Sun kasance a lõkaci kaɗan na dare suke yin barci. = Ba safai ba suke yin barcin dare dukanta ba. --Qur'an 51:17
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 18


  1. And in the hours before dawn they would ask forgiveness, <> Kuma a lõkutan asuba sunã ta yin istigfãri. = Kuma a lokutan asuba suna yin istigfari. --Qur'an 51:18
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 19


  1. And from their properties was [given] the right of the [needy] petitioner and the deprived. <> Kuma a cikin dũkiyarsu akwai hakki ga (matalauci) mai rõƙo da wanda aka hana wa rõƙo. = Kaso a cikin dukiyarsu akwai hakki da suka ajiye saboda masu roqo da matalauta. --Qur'an 51:19
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 20


  1. And on the earth are signs for the certain [in faith] <> Kuma a cikin ƙasã akwai ãyõyi ga mãsu yaƙĩni. = Kuma a cikin qasa akwai ayõyi ga masu yaqini. --Qur'an 51:20
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 21


  1. And in yourselves. Then will you not see? <> Kuma a cikin rãyukanku (akwai ãyõyi). To, bã zã ku dũbã ba? = Da a cikin rayukanku; za ku iya gani? --Qur'an 51:21
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 22


  1. And in the heaven is your provision and whatever you are promised. <> Kuma a cikin sama arzikinku (yake fitõwa) da abin da ake yi muku alkawari. = A cikin sama arzikinku ke fitowa, da duk abin da ake yi maku alkawari. --Qur'an 51:22
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 23


  1. Then by the Lord of the heaven and earth, indeed, it is truth - just as [sure as] it is that you are speaking. <> To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da ƙasã, lalle shĩ (abin da ake yi muku alkawari), haƙĩƙa gaskiya ne, kamar abin da kuka zamo kunã karantãwa na magana, = To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da qasa, wannan gaskiya ne, kamar tabbacin gaskiya cewa kuna magana. --Qur'an 51:23
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 24


  1. Has there reached you the story of the honored guests of Abraham? - <> Shin, lãbãrin Bãƙin Ibrãhĩm, waɗanda aka girmama, ya zo maka? = Shin, labarin baqinIbrahim, wadanda aka girmama, ya zo maka? --Qur'an 51:24
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 25


  1. When they entered upon him and said, "[We greet you with] peace." He answered, "[And upon you] peace, [you are] a people unknown. <> A lõkacin da suka shiga gare shi, sai suka yi sallama; ya ce "Aminci ya tabbata a gare ku, mutãne bãƙi!" = Sa’ad da suka ziyarce shi, suka yi “sallama” ya ce "Salam gare ku mutane baqi!" --Qur'an 51:25
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 26


  1. Then he went to his family and came with a fat [roasted] calf <> Sai ya jũya zuwa ga iyãlinsa, sa'an nan ya zo da maraƙi tutturna, = Sai ya sa iyalinsa ta shirya wata maraqi tutturna. --Qur'an 51:26
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 27


  1. And placed it near them; he said, "Will you not eat?" <> Sai ya kusantar da shi zuwa gare su, ya ce: "Bã zã ku ci ba?" = Sa’ad day ya basu, ya ce, "Ba za ku ci ba?" --Qur'an 51:27
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 28


  1. And he felt from them apprehension. They said, "Fear not," and gave him good tidings of a learned boy. <> Sai ya ji tsõro daga gare su. Suka ce: "Kada kaji tsõro." Kuma suka yi masa bushãra da (haihuwar) wani yaro mai ilmi. = Sai tsoro ya kama shi game da su. Suka ce, "Kada kaji tsoro," sai suka yi masa bishara da (haihuwar) yaro mai ilmi. --Qur'an 51:28
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 29


  1. And his wife approached with a cry [of alarm] and struck her face and said, "[I am] a barren old woman!" <> Sai matarsa ta fuskanta cikin ƙyallõwa, har ta mari fuskarta kuma ta ce: "Tsõhuwa bakarãriya (zã ta haihu)!" = Sai matarsa ta yi mamaki. Tana kallon takureren fuskarta: ta ce, "Ni tsohuwa ce bakarariya." --Qur'an 51:29
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 30


  1. They said, "Thus has said your Lord; indeed, He is the Wise, the Knowing." <> Suka ce: "Kamar haka Ubangijinki Ya faɗa. Lalle Shĩ, Shĩ ne Mai hikima, Mai ilmi." = Suka ce, "Kamar haka Ubangijinki Ya faɗa. Shi ne Mafi hikimah, Mai ilmi." --Qur'an 51:30
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 31


  1. [Abraham] said, "Then what is your business [here], O messengers?" <> (Ibrãĩm) ya ce: "To mẽne ne babban al'almarinku, yã kũ Manzanni!" = (Ibrahim) ya ce, "To ina kuka nufa, ya ku manzanni?" --Qur'an 51:31
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 32


  1. They said, "Indeed, we have been sent to a people of criminals <> Suka ce: "Lalle mũ, an aike mu zuwa ga waɗansu mutãne, mãsu laifi. = Suka ce, "An aike mu ne zuwa ga mujirimai. --Qur'an 51:32
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 33


  1. To send down upon them stones of clay, <> "Dõmin mu saka musu waɗansu duwãtsu na wani yumɓu (bom). = "Domin mu yi masu ruwan duwatsun yumbu. --Qur'an 51:33
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 34


  1. Marked in the presence of your Lord for the transgressors." <> "Waɗanda aka yi wa alãma daga wajen Ubangijinka, dõmin mãsu ɓarna." = "Wadanda aka yi wa alama daga wajen Ubangijinka, domin masu qetare iyaka." --Qur'an 51:34
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 35


  1. So We brought out whoever was in the cities of the believers. <> Sa'an, nan Muka fitar da wanda ya kasance a cikinta daga mũminai. = Sa'an, nan Muka fitar da dukan wadanda suke muminai. --Qur'an 51:35
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 36


  1. And We found not within them other than a [single] house of Muslims. <> Sai dai ba mu sãmu ba, a cikinta, fãce gida guda na Musulmi. = Sai dai ba mu samu a cikinta ba, sai gida guda na Musulmai. --Qur'an 51:36
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 37


  1. And We left therein a sign for those who fear the painful punishment. <> Kuma Muka bar wata ãyã, a cikinta, ga waɗanda ke jin tsõron azãba, mai raɗaɗi. = Muka sa ta zama ayah, ga wadanda ke jin tsoron azaba, mai zafi. --Qur'an 51:37
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 38


  1. And in Moses [was a sign], when We sent him to Pharaoh with clear authority. <> Kuma ga Mũsã, a lõkacin da Muka aiko shi zuwa ga Fir'auna da wani dalĩli bayyananne. = Kuma ga Musa ma (akwai ayah). Sa’ad da Muka aika shi zuwa ga Fir'auna da wani dalĩli bayyananne. --Qur'an 51:38
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 39


  1. But he turned away with his supporters and said," A magician or a madman." <> Sai ya jũya bãya tãre da ƙarfinsa, kuma ya ce: "Mai sihiri ne kõ kuwa mahaukaci!" = Amma sai ya juya baya, a cikin girman kansa, ya ce, "Mai sihiri ne ko kuwa mahaukaci." --Qur'an 51:39
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 40


  1. So We took him and his soldiers and cast them into the sea, and he was blameworthy. <> Sabõda haka, Muka kama shi tãre da rundunarsa, sa'an nan Muka jẽfa su a cikin tẽku, alhãli kuwa yanã wanda ake zargi. = Saboda haka, Muka azabta shi tare da rundunarsa. Muka jefa su a cikin teku, alhali kuwa shi ne wanda za zarga. --Qur'an 51:40
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 41


  1. And in 'Aad [was a sign], when We sent against them the barren wind. <> Kuma ga Ãdãwa, a lõkacin da Muka aika iska ƙẽƙasasshiya a kansu. = Kuma ga Adawa ma (akawai ayah). Sa’ad da Muka aika iskar bala’i a kansu. --Qur'an 51:41
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 42


  1. It left nothing of what it came upon but that it made it like disintegrated ruins. <> Bã ta barin kõme da ta jẽ a kansa, fãce ta mayar da shi kamar rududdugaggun ƙasũsuwa. = Ba ta bari kome ba, da ta zo a kanta sai da ta mayar da shi kamar rududdugaggun qasusuwa. --Qur'an 51:42
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 43


  1. And in Thamud, when it was said to them, "Enjoy yourselves for a time." <> Kuma ga Samũdãwa, a lõkacin da aka ce musu: "Ku ji ɗan dãɗi har wani ɗan lõkaci," = Kuma ga Samudawa ma (akwai ayah). Sa’ad da aka ce masu, "Ku dan more na dan lokaci." --Qur'an 51:43
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 44


  1. But they were insolent toward the command of their Lord, so the thunderbolt seized them while they were looking on. <> Sai suka yi girman kai ga umurnin Ubangijinsu, sabõda haka tsãwa ta kãma su, alhãli kuwa sunã kallo. = Sai suka yi tawaye ga umurnin Ubangijinsu. saboda haka, walqiyan aradu nausa su, sa’ad da suna kallo. --Qur'an 51:44
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 45


  1. And they were unable to arise, nor could they defend themselves. <> Ba su kõ sãmu dãmar tsayãwa ba, kuma ba su kasance mãsu nẽman ãgaji ba. = Ba su ko samu damar tashiwa ba, kuma ba agaza masu ba. --Qur'an 51:45
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 46


  1. And [We destroyed] the people of Noah before; indeed, they were a people defiantly disobedient. <> Da mutãnen Nũhu a gabãnin haka, lalle sun kasance waɗansu irin mutãne ne fãsiƙai. = Da mutanen Nuhu a gabanin haka; su ma mugayen mutane ne. --Qur'an 51:46
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 47


  1. And the heaven We constructed with strength, and indeed, We are [its] expander. <> Kuma sama, mun gina ta da wani irin ƙarfi, alhãli kuwa lalle Mũ ne Mãsu yalwatãwa. = Mun gina sama da hannunMu, kuma Mu ne za mu ci gaba da yalwatata. --Qur'an 51:47
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 48


  1. And the earth We have spread out, and excellent is the preparer. <> Kuma ƙasã Mun shimfiɗa ta, To, madalla da mãsu shimfiɗãwa, Mũ, = Kuma Muka sanya qasa ta zama wurin rayuwa; madaidaicin fasali. --Qur'an 51:48
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 49


  1. And of all things We created two mates; perhaps you will remember. <> Kuma daga kõme Mun halitta nau'i biyu, watakila zã ku yi tunãni. = Kuma muka halitta kome nau'i biyu (na miji da mace), la’alla ku yi tunani. --Qur'an 51:49
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 50


  1. So flee to Allah. Indeed, I am to you from Him a clear warner. <> Sabõda haka ku gudu zuwa ga Allah, lalle nĩ mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi. = Saboda haka, ku gudu zuwa ga ALLAH. Shi ne Ya aiko ni zuwa gare ku, a matsayin mai gargadi bayyananne. --Qur'an 51:50
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 51


  1. And do not make [as equal] with Allah another deity. Indeed, I am to you from Him a clear warner. <> Kuma kada ku sanya, tãre da Allah wani abin bautãwa na dabam, lalle nĩ, mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi. = Kada ku sanya tare da ALLAH wani abin bautawa na dabam. Shi ne ya aiko ni zuwa gare ku, a matsayin mai gargadi bayyananne. --Qur'an 51:51
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 52


  1. Similarly, there came not to those before them any messenger except that they said, "A magician or a madman." <> Kamar haka dai wani Manzo bai jẽ wa waɗanda ke gabãninsu ba fãce sun ce: "Mai sihiri ne kõ mahaukaci." = Kamar haka, sa’ad da wani manzo ya je zuwa ga mutanen zamanin da, suka ce, “Masihirci ne,” ko kuwa “Mahaukaci.” --Qur'an 51:52
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 53


  1. Did they suggest it to them? Rather, they [themselves] are a transgressing people. <> shin, sunã yi wa jũna wasiyya da shi ne? Ã'a, sũ dai mutãne ne mãsu girman kai. = Shin, ba sun qulla yarjejeniya wa juna ba? Lalle, su masu girman kai ne. --Qur'an 51:53
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 54


  1. So leave them, [O Muhammad], for you are not to be blamed. <> Sai ka jũya daga barinsu, kuma kai ba abin zargi ba ne. = To, ka qyale su; ba za zarge ka ba. --Qur'an 51:54
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 55


  1. And remind, for indeed, the reminder benefits the believers. <> Kuma ka tunãtar, dõmin tunãtarwa tanã amfãnin mũminai. = Kuma ka tunatar, domin tunatarwa tana amfanin muminai. (Dalilin Rayuwarmu) --Qur'an 51:55
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 56


  1. And I did not create the jinn and mankind except to worship Me. <> Kuma Ban halitta aljannu da mutãne ba sai dõmin su bauta Mini. = Ban halitta aljannu da mutane domin kome ba sai dai su bauta Mini Ni kadai. --Qur'an 51:56
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 57


  1. I do not want from them any provision, nor do I want them to feed Me. <> Bã Ni nufln (sãmun) wani arziki daga gare su, Bã Ni nufin su (yi Mini hidimar) ciyar da Ni. = Ba Na bukatan wani arziqi daga gare su, Ba Na kuma bukatan su ciyar da Ni. --Qur'an 51:57
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 58


  1. Indeed, it is Allah who is the [continual] Provider, the firm possessor of strength. <> Lalle Allah, Shĩ ne Mai azurtãwa, Mai ĩkon yi, Mai cikakken ƙarfi. = ALLAH, Shi ne Mai azurtawa, Mai ikon yi, Mai cikakken qarfi. --Qur'an 51:58
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 59


  1. And indeed, for those who have wronged is a portion [of punishment] like the portion of their predecessors, so let them not impatiently urge Me. <> To, lalle waɗanda suka yi zãlunci sunã da masaki (na ɗĩban zunubi) kamar masakin abõkansu, sabõda haka kada su yi Mini gaggãwa. = Wadanda suka qetare iyaka sun jawo wa kansu irin masakin abokansu; saboda haka kada su qalubalanta. --Qur'an 51:59
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio:

Ayat 60


  1. And woe to those who have disbelieved from their Day which they are promised. <> Sabõda haka, bone ya tabbata ga waɗanda suka kãfirta, daga rãnar su wadda aka yi musu alkawari. = Bone ya tabbata ga wadanda suka kafirta, daga ranar da ke jiransu. --Qur'an 51:60
    Arabic Audio:
    Saheeh International Translation Audio: