Hadith on Virtues: Charity increases wealth, forgiveness increases honor
Abu Huraira reported: The Messenger of Allah, peace and blessings be upon him, said,
“Charity does not decrease wealth, no one forgives another but that Allah increases his honor, and no one humbles himself for the sake of Allah but that Allah raises his status.” Source: Ṣaḥīḥ Muslim 2588 Grade: Sahih (authentic) according to Muslim [1]
Manzon Allah (saw) yana cewa: SADAKA bata rage dukiya. Sannan afuwa da yafiya basa karawa bawa (Bawan Allah) Komai sai DAUKAKA. Kuma babu wanda zai KASKANTAR da kan sa don Allah, face Allah ya daukaka shi. (Muslim ya ruwaito). [2]