Hadith 3 <> Hadisi na 3
# | Hadith 3 | Hadisi na uku |
---|---|---|
1 | On the authority of Aboo `Abd ir-Rahmaan `Abdullaah, the son of `Umar ibn al-Khattab radiAllaahu ʻanhumaa, | An ruwaito daga Abu abdirrahman, Abdullahi ɗan Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da su |
2 | who said: I heard the Messenger of Allaah صلى الله عليه وسلم say: | ya ce: Naji Manzon Allah صلى الله عليه وسلم yana cewa: |
3 | Islam has been built on five [pillars]: | “An gina musulunci akan abubuwa guda biyar; |
4 | testifying that there is no deity worthy of worship except Allaah and that Muhammad is the Messenger of Allah, | Shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah kuma Muhammadu manzon Allah ne, |
5 | establishing the salaah (prayer), | da tsayar da salla, |
6 | paying the zakah (obligatory charity), | bada zakka, |
7 | making the Hajj (pilgrimage) | yin hajji, |
8 | and fasting in Ramadan. | da azumin watan ramadana. |