and if you asked them, "who created the heavens and earth?" they would surely say, " allah ." say, "[ all ] praise is [ due ] to allah "; but most of them do not know. <> kuma lalle, idan ka tambaye su, "wane ne ya halitta sammai da kasa?" lalle za su ce: "allah ne." ka ce: "godiya ta tabbata ga allah" a'a, mafi yawansu ba su sani ba. = [ 31:25 ] idan ka tambaye su, "wane ne ya halitta sammai da qasa?" za su ce, "allah ne." ka ce, "alhamduli-allah." amma duk da haka mafi yawansu ba su sani ba. --Qur'an 31:25