More actions
Hausa Bible
- https://www.bible.com/bible/1/JHN.1.hau?parallel=71 (parallel with english audio)
- https://www.bible.com/bible/1/JHN.1.hau?parallel=1614 (parallel with english audio)
- https://www.biblesociety.org.uk/explore-the-bible/read/(eng.ESV.John.1)(eng.KJV.John.1)/ (parallel with highlighted verses in English)
- https://2fish.co/ha/bible/ or https://2fish.co/bible/
farko, farawa, fil-azal / fil'azal
- farko, farawa, fil-azal / fil'azal <> the beginning.
- John 1:1
- A cikin farko akwai Kalma, Kalman nan kuwa tare da Allah, kuma Allah akwai Kalma. [1]
- Tun fara farawa akwai Kalma, Kalman kuwa yana nan tare da Allah, Kalman kuwa Allah ne. [2]
- Tun fil'azal akwai Kalma, Kalman nan kuwa tare da Allah yake, Kalman nan kuwa Allah ne. [3]
- In the beginning was the Word, and the Word was with God, and the Word was God. [4]
- Before the world began, the Word was there. The Word was with God, and the Word was God. [5]
Hausa Audio
URLs
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.47
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.48
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.49
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.50
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.51
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.52
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.53
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.54
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.55
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.56
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.57
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.58
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.59
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.1
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.2
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.3
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.4
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.5
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.6
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.7
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.8
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.9
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.10
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.11
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.12
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.13
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.14
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.15
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.16
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.17
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.18
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.19
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.20
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.21
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.22
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.23
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.24
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.25
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.26
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.27
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.28
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.29
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.30
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.31
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.32
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.33
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.34
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.35
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.36
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.37
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.38
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.39
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.40
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.9.41
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.1
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.2
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.3
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.4
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.5
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.6
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.7
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.8
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.9
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.10
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.11
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.12
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.13
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.14
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.15
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.16
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.17
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.18
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.19
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.20
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.21
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.22
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.23
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.24
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.25
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.26
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.27
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.28
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.29
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.30
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.31
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.32
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.33
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.34
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.35
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.36
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.37
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.38
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.39
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.40
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.41
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.10.42
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.11.1
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.11.2
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.11.3
- https://www.bible.com/bible/1614/JHN.11.4
English URLs (All)
- https://www.bible.com/bible/1588/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/8/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/12/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/31/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/37/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/392/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/303/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/294/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1275/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/42/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1713/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/478/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/55/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/406/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/59/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/296/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/416/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/431/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/68/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/69/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/70/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1047/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/72/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1359/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1077/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/546/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/547/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/90/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1171/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1365/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/97/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/463/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/100/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/105/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/107/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/110/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/111/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/113/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/114/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/116/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/130/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/477/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/314/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1849/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/316/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/206/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1204/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1209/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/1207/JHN.1.1
- https://www.bible.com/bible/821/JHN.1.1
Table
url | verse |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.1 | Bayan wannan, sai Yesu ya yi ta zagawa a cikin Galili, da ganga bai yarda yǎ je Yahudiya ba domin Yahudawa a can suna nema su kashe shi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.2 | Amma saʼad da Bikin Bukkokin Yahudawa ya yi kusa, |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.3 | sai ʼyanʼuwan Yesu suka ce masa, “Ya kamata ka bar nan ka tafi Yahudiya, don almajiranka su ga ayyukan banmamaki da kake yi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.4 | Ba wanda yake so a san shi da zai yi abu a ɓoye. Da yake kana yin waɗannan abubuwa, sai ka nuna kanka ga duniya.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.5 | Domin ko ʼyanʼuwansa ma ba su gaskata da shi ba. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.6 | Saboda haka Yesu ya ce musu, “Lokacina bai yi ba tukuna; amma a gare ku kowane lokaci daidai ne. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.7 | Duniya ba za ta iya ƙinku ba, amma ni take ƙi domin ina shaida cewa ayyukanta mugaye ne. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.8 | Ku ku tafi Bikin, ba zan in haura zuwa wannan Bikin ba yanzu, domin lokacina bai yi ba tukuna.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.9 | Da ya faɗa haka, sai ya dakata a Galili. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.10 | Amma fa, bayan ʼyanʼuwansa suka tafi Bikin, shi ma ya tafi, ba a fili ba, amma a ɓoye. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.11 | A Bikin kuwa, Yahudawa suka yi ta nemansa, suna cewa, “Ina mutumin yake?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.12 | A cikin taron kuwa aka yi ta raɗe-raɗe game da shi. Waɗansu suka ce, “Shi mutumin kirki ne.” Waɗansu kuwa suka ce, “Aʼa, ai, ruɗin mutane yake.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.13 | Amma ba wanda ya ce kome a fili game da shi don tsoron Yahudawa. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.14 | Sai bayan da aka kai tsakiyar Bikin, saʼan nan Yesu ya haura zuwa filin haikali ya fara koyarwa. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.15 | Yahudawa suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya wannan mutum ya sami wannan sani haka ba tare da ya yi wani karatu ba?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.16 | Yesu ya amsa, ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.17 | Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.18 | Mai magana don kansa, neman ɗaukakar kansa yake yi. Amma mai neman ɗaukakar wanda ya aiko shi, shi ne mai gaskiya, ba kuwa rashin gaskiya a gare shi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.19 | Ashe, ba Musa ba ne ya ba ku Doka? Duk da haka ba ko ɗayanku da yake kiyaye Dokar. Me ya sa kuke nema ku kashe ni?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.20 | Taron suka amsa suka ce, “Kana da aljani, wane ne yake so yǎ kashe ka?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.21 | Yesu ya ce musu, “Na yi abin banmamaki ɗaya, dukanku kuwa kuka yi mamaki. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.22 | Duk da haka, domin Musa ya bar muku kaciya (ko da yake a gaskiya, ba daga wurin Musa ne ya fito ba, sai dai daga wurin kakannin kakanninku), ga shi kuna yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.23 | To, in za a iya yin wa yaro kaciya a ranar Asabbaci don kada a karya dokar Musa, don me kuke fushi da ni saboda na warkar da mutum a ranar Asabbaci? |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.24 | Ku daina yin shariʼa bisa ga ganin ido, sai dai ku yi shariʼa bisa ga adalci.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.25 | A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba? |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.26 | Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi? |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.27 | Mun dai san inda mutumin nan ya fito; amma saʼad da Kiristi ya zo ba wanda zai san inda ya fito.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.28 | Yesu yana cikin koyarwa a filin haikali ke nan, sai ya ɗaga murya ya ce, “I, kun san ni, kun kuma san inda na fito. Ban zo don kaina ba, sai dai shi da ya aiko ni mai gaskiya ne. Ba ku san shi ba, |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.29 | amma na san shi, domin ni daga wurinsa ne, kuma shi ya aiko ni.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.30 | Da jin haka, sai suka yi ƙoƙari su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi, don lokacinsa bai yi ba tukuna. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.31 | Duk da haka, da yawa a cikin taron suka ba da gaskiya gare shi. Suka ce, “Saʼad da Kiristi ya zo, zai yi abubuwan banmamaki fiye da na wannan mutum ne?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.32 | Farisiyawa suka ji taron suna raɗe-raɗen waɗannan abubuwa game da shi. Sai manyan firistoci da Farisiyawa suka aiki masu gadin haikalin su kama shi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.33 | Sai Yesu ya ce, “Ina tare da ku na ɗan ƙanƙanin lokaci ne kawai, saʼan nan zan koma wurin wanda ya aiko ni. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.34 | Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba; inda nake kuwa, ba za ku iya zuwa ba.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.35 | Sai Yahudawa suka ce wa juna, “Ina mutumin nan yake niyyar tafiya da ba za mu iya samunsa ba? Zai je wurin mutanenmu da suke zaune warwatse a cikin Helenawa, yǎ kuma koya wa Helenawa ne?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.36 | Me yake nufi da ya ce, “Za ku neme ni, amma ba za ku same ni ba,” da kuma “Inda nake, ba za ku iya zuwa ba?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.37 | A rana ta ƙarshe kuma mafi girma ta Bikin, Yesu ya tsaya ya yi magana da babbar murya ya ce, “Duk mai jin ƙishirwa, yǎ zo wurina yǎ sha. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.38 | Duk wanda ya gaskata da ni, kamar yadda Nassi ya ce, kogunan ruwa masu rai za su gudana daga cikinsa.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.39 | Da wannan yana nufin Ruhu ke nan, wanda waɗanda suka gaskata da shi za su karɓa daga baya. Har yǎ zuwa wannan lokaci ba a ba da Ruhu ba tukuna, da yake ba a riga an ɗaukaka Yesu ba. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.40 | Da jin kalmominsa, waɗansu mutane suka ce, “Ba shakka, mutumin nan shi ne Annabin.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.41 | Waɗansu suka ce, “Shi ne Kiristi.” Waɗansu har wa yau suka ce, “Yaya Kiristi zai fito daga Galili? |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.42 | Nassi bai ce Kiristi zai fito daga zuriyar Dawuda, daga kuma Betlehem garin da Dawuda ya zauna ba?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.43 | Sai mutanen suka rabu saboda Yesu. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.44 | Waɗansu suka so su kama shi, sai dai ba wanda ya taɓa shi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.45 | A ƙarshe masu gadin haikali suka koma wurin manyan firistocin da Farisiyawa, waɗanda suka tambaye su cewa, “Don me ba ku kawo shi nan ba?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.46 | Sai masu gadin suka ce, “Kai, babu wanda ya taɓa magana kamar wannan mutum.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.47 | Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan? |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.48 | Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi? |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.49 | Aʼa! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba-laʼanannu ne.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.50 | Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce, |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.51 | “Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.52 | Sai suka amsa suka ce, “Kai ma daga Galili ne? Bincika ka gani, za ka iske cewa ba annabin da zai fito daga Galili.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.7.53 | Sai kowannensu ya koma gidansa. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.1 | Amma Yesu ya tafi Dutsen Zaitun. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.2 | Da sassafe ya sāke bayyana a filin haikali, inda dukan mutane suka taru kewaye da shi, sai ya zauna don yǎ koya musu. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.3 | Sai malaman dokoki da Farisiyawa suka kawo wata macen da aka kama a zina. Suka sa ta tsaya a gaban taron |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.4 | suka kuma ce wa Yesu, “Malam, an kama wannan mace tana zina. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.5 | A cikin Doka Musa ya umarce mu, mu jajjefe irin waɗannan mata. To, me ka ce?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.6 | Sun yi wannan tambaya ce don su sa masa tarko, don su sami hanyar zarge shi. Amma Yesu ya sunkuya ya fara rubutu a ƙasa da yatsarsa. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.7 | Da suka ci gaba da yin masa tambayoyi, sai ya miƙe tsaye ya ce musu, “In da wani a cikinku da ba shi da zunubi, sai yǎ fara jifanta da dutse.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.8 | Sai ya sāke sunkuyawa ya kuma yi rubutu a ƙasa. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.9 | Da jin haka, waɗanda suka ji sai suka fara tashi daga wurin ɗaya-ɗaya. Manyan da farko, har sai da aka bar Yesu kaɗai, tare da macen tsaye a wurin. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.10 | Sai Yesu ya miƙe tsaye ya tambaye ta, “Mace, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.11 | Ta ce, “Ba kowa, ranka yǎ daɗe.” Sai Yesu ya ce, “Haka ni ma ban hukunta ki ba. Ki tafi, ki daina rayuwar zunubi.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.12 | Saʼad da Yesu ya sāke magana da mutanen, sai ya ce, “Ni ne hasken duniya. Duk wanda ya bi ni ba zai yi tafiya cikin duhu ba, sai dai yǎ sami hasken rayuwa.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.13 | Sai Farisiyawa suka tambaye shi suka ce, “Ga kai dai, kana yi wa kanka shaida, shaidarka kuwa ba tabbatacciya ba ce.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.14 | Sai Yesu ya amsa, ya ce, “Ko na shaidi kaina, ai, shaidata tabbatacciya ce, gama na san inda na fito da kuma inda za ni. Amma ku ba ku san inda na fito ko inda za ni ba. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.15 | Kuna shariʼa bisa ga maʼaunin mutane; ni kuwa ba na yin wa kowa shariʼa. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.16 | Amma ko da zan yi shariʼa, shariʼata daidai ce, don ba ni kaɗai ba ne. Ina tare da Uba da ya aiko ni. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.17 | A cikin Dokarku a rubuce yake cewa shaidar mutum biyu tabbatacciya ce. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.18 | Ni ne nake shaidar kaina, Uba da ya aiko ni kuma yana shaidata.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.19 | Suka tambaye shi suka ce, “Ina Uban nan naka?” Sai Yesu ya ce, “Ba ku san ni ko Ubana ba. Da kun san ni, da za ku san Ubana ma.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.20 | Ya faɗi waɗannan kalmomi ne yayinda yake koyarwa a filin haikali, kusa da inda ake ajiye baye-baye. Duk da haka ba wanda ya kama shi, domin lokacinsa bai yi ba tukuna. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.21 | Har wa yau Yesu ya sāke ce musu, “Zan tafi, za ku kuwa neme ni, za ku kuma mutu cikin zunubinku. Inda za ni, ba za ku iya zuwa ba.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.22 | Wannan ya sa Yahudawa suka yi tambaya suka ce, “Zai kashe kansa ne? Shi ya sa yake cewa, ‘Inda za ni, ba za ku iya zuwa ba’?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.23 | Amma ya ci gaba da cewa, “Ku daga ƙasa kuke; ni kuwa daga bisa ne. Ku na duniyan nan ne; ni kuwa ba na duniyan nan ba ne. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.24 | Na gaya muku cewa za ku mutu cikin zunubanku; in ba ku gaskata cewa ni ne wanda na ce nake ba, lalle za ku mutu cikin zunubanku.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.25 | Suka ce, “Wane ne kai?” Sai Yesu ya amsa, ya ce, “Ni ne wannan da na sha faɗi muku. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.26 | Ina da abubuwa masu yawa da zan faɗa game ku in kuma yi muku shariʼa. Amma wanda ya aiko ni mai aminci ne, abin da kuma na ji daga gare shi, shi nake gaya wa duniya.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.27 | Ba su gane cewa yana yin musu magana game da Ubansa ba ne. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.28 | Saboda haka Yesu ya ce, “Saʼad da kuka ɗaga Ɗan Mutum, a saʼan nan ne za ku san cewa ni ne wannan da na ce nake. Ni kuwa ba na yin kome ni kaɗai, sai in dai faɗi abin da Uba ya koya mini. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.29 | Wanda kuwa ya aiko ni yana tare da ni; bai bar ni ni kaɗai ba, domin kullum ina aikata abin da ya gamshe shi.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.30 | Saʼad da yake cikin magana, da yawa suka ba da gaskiya gare shi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.31 | Sai Yesu ya ce wa Yahudawan da suka gaskata da shi, “In dai kun riƙe koyarwata, ku almajiraina ne da gaske. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.32 | Saʼan nan za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za ta ʼyantar da ku.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.33 | Sai suka amsa masa suka ce, “Ai, mu zuriyar Ibrahim ne kuma ba mu taɓa bauta wa kowa ba. Yaya za ka ce za a ʼyantar da mu?” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.34 | Yesu ya amsa, ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, duk mai yin zunubi bawan zunubi ne. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.35 | Bawa dai ba shi da wurin zama na ɗin ɗin ɗin a cikin iyali, amma ɗa na gida ne har abada. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.36 | Saboda haka in Ɗan ya ʼyantar da ku, za ku ʼyantu da gaske. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.37 | Na dai san ku zuriyar Ibrahim ne. Duk da haka kuna shiri ku kashe ni, don maganata ba ta da wurin zama a cikinku. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.38 | Ina faɗi muku abin da na gani a wurin Ubana, ku kuwa kuna yin abin da kuka ji daga wurin ubanku.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.39 | Suka ce, “To, ai, Ibrahim ne mahaifinmu.” Yesu ya ce, “Da ku ʼyaʼyan Ibrahim ne, da za ku aikata abubuwan da Ibrahim ya yi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.40 | Ga shi kun ƙudura, sai kun kashe ni, ni mutumin da ya faɗa muku gaskiyar da na ji daga Allah. Ibrahim bai yi irin waɗannan abubuwa ba. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.41 | Kuna yin abubuwan da ubanku yake yi ne.” Suka ce, “Mu fa ba shegu ba ne. Uba guda kaɗai da muke da shi, shi ne Allah kansa.” |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.42 | Yesu ya ce musu, “Da Allah ne Ubanku, da kun ƙaunace ni, gama daga Allah na fito yanzu kuma ga ni nan. Ban zo saboda kaina ba, amma shi ne ya aiko ni. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.43 | Me ya sa ba kwa gane da maganata? Don ba kwa iya jin abin da nake faɗi. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.44 | Ku na ubanku ne, Iblis, kuna kuwa so ku aikata abin da ubanku yake so. Shi mai kisankai ne tun farko. Ba ya ruwansa da gaskiya, gama gaskiya ba ta cikinsa. Yayinda yake ƙarya, yana yin halinsa ne, gama shi maƙaryaci ne, uban ƙarairayi kuma. |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.45 | Amma domin ina faɗin gaskiya, ba kwa gaskata! |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.46 | Akwai waninku da zai iya haƙaƙƙewa na taɓa yin zunubi? In kuwa gaskiya na faɗa, me ya sa ba kwa gaskata ni? |
https://www.bible.com/bible/1614/JHN.8.47 |