Listen to the healing verses of the Qur'an
Saurari ayoyin Al-Ƙur'ani na warkewa [1]
Arabic |
English |
Hausa
|
- Qur'an 9:14 (x2) = wayashfi sudooraqawmin mu/mineen
- Qur'an 10:57 (x2) = washifaonlima fee assudoor
- Qur'an 16:69 (x1) = yakhruju min butoonihasharabun mukhtalifun alwanuhu feehi shifaonlinnas
- Qur'an 17:82 (x1) = Wanunazzilu mina alqur-ani mahuwa shifaon warahmatun lilmu/mineen
- Qur'an 26:80 (x4) = Wa-itha maridtu fahuwayashfeen
- Qur'an 41:44 (x2) = qul huwa lillatheena amanoohudan washifa
|
- And Allah will soothe the hearts of the believers—
- and a cure for what is in the hearts.
- From their bellies comes forth liquid of varying colours, in which there is healing for people.
- We send down the Quran as a healing and mercy for the believers.
- And He ˹alone˺ heals me when I am sick.
- Say, ˹O Prophet,˺ “It is a guide and a healing to the believers.
|
- Kuma Ya warkar da ƙirãzan mutãne mũminai
- da waraka ga abin da yake a cikin ƙirãza.
- Wani abin shã yanã fita daga cikunanta, mai sãɓãwar launukansa a cikinsa akwai wata warkewa ga mutãne.
- Kuma Munã sassaukarwa daga Alƙur'ãni, abin da yake waraka ne da rahama ga mũminai.
- Kuma idan na yi jiyya, to, Shĩ ne Yake warkar da ni.
- Ka ce: "Shi, shiriya ne da warkewa ga waɗanda suka yi ĩmãni.
|
See also: this CelebrateMercy video (1hr48m, Shaykh Adeyinka Mendes) about the healing versers (ayat shifa)