Noun

f
- sallah da addu'ar bai wa Allah zaɓi kan wani al'amari. [1] <> Salat al-Istikharah (Arabic: صلاة الاستخارة ) is a prayer recited by Muslims when in need of guidance on an issue in their life. The salat is a two raka'ah salat performed to completion followed by the supplication of Salat al-Istikharah. [2]. Seeking divine counsel.
- See also dua/Al-Alim_The_Knower
A mini Istekhara prayer. A short and very useful du'a for when you have to make a quick decision... [3]
50 O Allah, give me guidance and keep me firm (on the path of guidance) <> Allahummah-dini wa saddidni. [4] This dua in addition of "waqinee sharra nafsi" is also the short dua of istikharah that one should make when facing a quick decision-making. [5]
https://www.instagram.com/p/C-GWq_pPHsB/?igsh=a2t0Y3lqOTVoYXJh
Google translation of istihara
Full text and meaning of the istikhara dua
This prayer can be said in any language, as Allah is considered the God of all nations and tribes, not just of the Arabs and he therefore accepts all prayers and deeds providing they are correct in nature and purely dedicated to Allah alone.
The original Arabic text is below, followed by transliteration using Latin characters.
Reading the prayer in Arabic is not considered essential, what is deemed essential is that the reader's heart is sincerely rendered humble to God in full reliance and trust:
Allahumma innee astakheeruka bi ilmika wa-astaqdiruka biqudratika wa-as'aluka min fadhlika al-adheem. Fa innaka taqdiru walaa aqdiru. Wa ta'lamu walaa a'alamu wa anta allaamul ghuyoob. Allahumma in kunta ta'lamu anna haadhal-amr (mention your concern) khayrun liy fiy deeniy wa-ma'aashiy wa-'aaqibati amriy, faqdur hu liy wa-'yassar hu- liy thumma baarik liy feehi. Wa in-kunta ta'lamu anna haadhal amr sharrun liy fiy deeniy wa-ma'aashiy wa-'aaqibati amriy. Fa-srifhu 'annee wa-srifni 'anhu. Wa aqdur lial khayra haythu kaana thumma a-rdhiniy bihee
"O Allah, I seek Your counsel through Your knowledge and I seek Your assistance through Your might and I ask You from Your immense favour, for verily You alone decree our fate while I do not, and You know while I do not, and You alone possess all knowledge of the Unseen. O Allah, if You know this matter ( mention matter here ) to be good for me in relation to my religion, my life and livelihood and the end of my affairs, my present and future, then decree it for me and facilitate it for me, and then place blessing for me within it, and if You know this affair to be harmful for me concerning my religion, my life and livelihood and the end of my affairs, then remove it from me and remove me from it, and decree for me what is good, wherever it may be, and make me content with it." [6]
Ma’ana: “Ya Ubangiji! Lallai ni ina neman zabinKa bisa iliminKa, na mayar maKa damar Ka yi amfani da ikonKa, kuma ina rokonKa daga falalarKa mai girma. Kai ne Kake da iko, ni ba ni da wani iko, Kai ne Kake da sani, ni ba ni da sani, kuma Kai ne Mafi sanin abubuwan da suke boye. Ya Ubangiji! Idan Ka san wannan al’amari- ya ambace shi ko ya fadi abin da yake nufin yi- alheri ne gare ni a cikin addinina da rayuwata da karshen al’amarina, to Ka kaddara min (ka ba ni) shi, kuma Ka saukake min shi, sannan Ka yi min albarka a cikinsa. Idan kuma Ka san wannan al’amari- ya ambace shi ko ya fadi abin da yake nufin yi- sharri ne a gare ni a cikin addinina da rayuwata da karshen al’amarina, to Ka kawar da shi daga gare ni, kuma ka kawar da ni daga gare shi, Ka kaddara min alherin a duk inda yake, kuma Ka yarda min da shi.”Ma’ana: “Ya Ubangiji! Lallai ni ina neman zabinKa bisa iliminKa, na mayar maKa damar Ka yi amfani da ikonKa, kuma ina rokonKa daga falalarKa mai girma. Kai ne Kake da iko, ni ba ni da wani iko, Kai ne Kake da sani, ni ba ni da sani, kuma Kai ne Mafi sanin abubuwan da suke boye. Ya Ubangiji! Idan Ka san wannan al’amari- ya ambace shi ko ya fadi abin da yake nufin yi- alheri ne gare ni a cikin addinina da rayuwata da karshen al’amarina, to Ka kaddara min (ka ba ni) shi, kuma Ka saukake min shi, sannan Ka yi min albarka a cikinsa. Idan kuma Ka san wannan al’amari- ya ambace shi ko ya fadi abin da yake nufin yi- sharri ne a gare ni a cikin addinina da rayuwata da karshen al’amarina, to Ka kawar da shi daga gare ni, kuma ka kawar da ni daga gare shi, Ka kaddara min alherin a duk inda yake, kuma Ka yarda min da shi.” [7][8]

- Allahumma
- innee astakheeruka
- bi ilmika
- wa-astaqdiruka
- and I seek Your assistance <> kuma ina neman taimakonKa
- biqudratika
- wa-as'aluka min fadhlika al-adheem.
- Fa innaka taqdiru walaa aqdiru.
- Wa ta'lamu walaa a'alamu
- wa anta allaamul ghuyoob.
- Allahumma in kunta ta'lamu anna haadhal-amr (mention your concern)
- khayrun liy fiy deeniy
- wa-ma'aashiy
- wa-'aaqibati amriy,
- faqdur hu liy wa-'yassar hu- liy
- thumma baarik liy feehi.
- Wa in-kunta ta'lamu anna haadhal amr
- sharrun liy fiy deeniy
- wa-ma'aashiy
- wa-'aaqibati amriy.
- Fa-srifhu 'annee wa-srifni 'anhu.
- Wa aqdur lial khayra haythu kaana thumma a-rdhiniy bihee
Dr Shadee on Istikhara [9] (28:50 - 30:09)
See also: "Dua Istikhara | EP. 28 | Ramadan 2024 with Dr. Shadee Elmasry" on YouTube
Omar Hisham Al Arabi recitation of Istikhara [10]
- https://youtu.be/pMAV1Q3rILE Mufti Menk [11]
- Mufti Menk Istikhara in English https://youtube.com/clip/Ugkxq2ZLWkTI7-czym74nSFEh51Avdb5Uwja?si=tK7l4Rx7JuMEU1B1