Toggle menu
24K
665
183
158.2K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/18

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
(Redirected from Kahf)

Category:Quran > Chapter 18 (Sura 18) Suratul Kahf da Hausa > Quran/18/1 > Quran/18/110

Suratul Kahf Qur'anic Flashcard

Related Videos and Links

Shaykh Faraz also elucidates on the six "caves" of this sura; faith and sacrifice, worldliness and wealth, knowledge and submission, power and authority, belief in the unseen and preferring the next life over this life.

  • A synopsis of Surat al-Kahf, the 18th chapter of the Quran.

A thread 🧵 https://twitter.com/joebradford/status/1611367692296138752


Surah Kahf, Four stories, Four lessons. [5] [6]

1. If you have firm faith in Allah, He will help you through any difficulty even if it means He has to change the way the sun rises and sets.

2. If materialistic things are what you count as blessings from Allah, then think twice. They may leave you in the blink of an eye, unlike Taqwa and Tawakkul.

3. You may be better than someone, but there will always be someone better than you. And everything Allah does has wisdom behind it, whether you realize it or not.

4. If Allah gives you a strength, use it in His way. The One Who gives can always take. 💌

18:0

Transliteration / Literal (Word by Word)

Bismi Allahi arrahman arraheem
In the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful.
Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jin Kai
  1. Transliteration of بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ
    Bismi Allahi arrahmanirraheem
  2. Saheeh International Translation
    In the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful.
  3. http://www.islamicstudies.info/tafheem.php?sura=1&verse=1&to=7
    In the name of Allah, the Merciful, the Compassionate
  4. Mahmud Abubakar Gumi Hausa Translation
    Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
  5. http://hausa.irib.ir/quran/hoosa/programs/text/1/1.html
    Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jin Kai

18:1

Literal (Word by Word):

Alhamdu lillahi allathee anzala AAala AAabdihi alkitaba walam yajAAal lahu AAiwaja
All praise (is) for Allah the One Who (has) revealed to His slave the Book and not (has) made in it any crookedness
gabaɗaya yabo na Allah ne Wanda Ya yi saukarwa ga bawanSa littafi kuma bai sanya a ciki kowane irin karkata
godiya ta tabbata ga Allah Wanda Ya saukar da a kan bawanSa littafi da babu sanya a cikinsa karkata

Transliteration:

  • Alhamdu lillahi allatheeanzala AAala AAabdihi alkitaba walam yajAAal lahuAAiwaja

Saheeh International Translation:

http://quran.com/18/1 Hausa Translation ([7]):

http://hausa.irib.ir/quran/hoosa/programs/text/18/498.html | Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir | gDoc:

Links

18:2

Qayyiman liyunthira ba/san shadeedan min ladunhu wa yubashshira almu/mineena allatheena ya Amaloona assalihati anna lahum ajran hasana
straight / upright to warn (of) a punishment severe from him and give glad tidings believers those who do righteous deeds that for them (is) a good reward
Madaidaicin (littafi) dõmin Ya yi gargaɗi da azãba mai tsanani daga gare shi, kuma Ya yi bushãra ga mũminai, waɗanda suke aikata ayyuka na ƙwarai da (cewa) sunã da wata lãdã mai kyau.
(Littafin ne) mikakke saboda ya yi gargadi azabarsa- Ubangiji- mai tsauri daga azabarsa- Ubangiji- kuma ya yi bushara ga muminai da su ke yin ayyukan kwarai da cewa suna da kyakkyawan lada.

Transliteration:

  • Qayyiman liyunthira ba/san shadeedanmin ladunhu wayubashshira almu/mineena allatheenayaAAmaloona assalihati anna lahum ajran hasana

Saheeh International Translation:

http://quran.com/18/2 Hausa Translation:

http://hausa.irib.ir/quran/hoosa/programs/text/18/498.html [8]:

http://www.masjidtucson.org/hausa/Surah_018.pdf

Links

18:3

Literal (Word by Word):

Makitheena feehi abada
(They will) abide in it forever
they will remain in which forever
Sunã mãsu zama a cikinta har abada
Za kuma su dawwama a cikinsa har abada

Transliteration:

  • Makitheena feehi abada

Saheeh International Translation:

http://quran.com/18/3 Hausa Translation:

http://hausa.irib.ir/quran/hoosa/programs/text/18/498.html [9]:

Links

  1. http://corpus.quran.com/qurandictionary.jsp?q=mkv#(18:3:1)
  2. Test_ Surat Al-Kahf (The Cave) - 18.3 & 18.4 Arabic-English _ Quizlet

18:4

Literal (Word by Word):

Wayunthira allatheena qaloo takhatha Allahu walada
And to warn those who say Allah has taken Allah a son
Kuma Ya yi gargaɗi ga waɗanda suka ce: "Allah yanã da Allah ɗa."
Kuma ya yi gargadi ga wadanda su ke cewa Allah ya riki/haifi Allah ɗa.

Transliteration:

Saheeh International Translation:

http://quran.com/18/4 Hausa Translation:

http://hausa.irib.ir/quran/hoosa/programs/text/18/498.html [10]:

http://www.masjidtucson.org/hausa/Surah_018.pdf

Links

  1. http://corpus.quran.com/wordbyword.jsp?chapter=18&verse=4
  2. Test_ Surat Al-Kahf (The Cave) - 18.3 & 18.4 Arabic-English _ Quizlet

18:5

Literal (Word by Word):

Ma lahum bihi min ilmin wala li-abaa-ihim kaburat kalimatan takhruju min afwahihim in yaqooloona illa kaziba
not they have about it any knowledge and not their fathers/forefathers Grave is the word that comes out of/from their mouths not they say except a lie
Ba su da da shi kowane masaniya kuma ba su da iyayensu. sabo ne kalmar da ke fita/fitowa daga bakunansu ba faɗan face ƙarya

Transliteration:

  • Ma lahum bihi min AAilmin walali-aba-ihim kaburat kalimatan takhruju min afwahihimin yaqooloona illa kathiba

Saheeh International Translation:

http://quran.com/18/5 Hausa Translation:

http://hausa.irib.ir/quran/hoosa/programs/text/18/498.html [11]:

http://www.masjidtucson.org/hausa/Surah_018.pdf:

18:6

Literal (Word by Word):

FalaAAallaka bakhiAAun nafsaka AAala atharihim in lam yu/minoo bihatha alhadeethi asafa
Then perhaps you would kill yourself over them (their footsteps) if they do not believe in this message [ and ] out of sorrow.
Za ka kusan ka zargi kanka dangane da gurabbansu da bijirewa da shi; na wannan hadith, za ka kusan baqin ciki.
Tamkar kana son ka halaka kan ka a kan su idan ba su yi imani da wannan zancen ba. saboda bakin ciki
To, kã yi kusa ka halaka ranka a gurabbansu wai dõmin ba su yi ĩmãni da wannan lãbãri ba sabõda baƙin ciki.

Transliteration:

  • FalaAAallaka bakhiAAun nafsaka AAalaatharihim in lam yu/minoo bihatha alhadeethiasafa

Saheeh International Translation:

http://quran.com/18/6 Hausa Translation:

http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir

http://www.masjidtucson.org/hausa/Surah_018.pdf:

18:7

Literal (Word by Word):

Inna jaAAalna ma AAalaal -ardi zeenatan laha linabluwahum ayyuhum ahsanu AAamala
Indeed, We have made what (is) on the earth adornment for it that We may test [ them ] which of them (is) best (in) deed/conduct
Lalle ne , Mun sanya abin da ke kan ƙasa wata ƙawa ce gare ta, dõmin Mu jarraba su; wanne daga cikinsu zai zama mafi kyau ga aiki.
Mune mu ka sanya abinda ya ke kan doron kasa a matsayin ado gare ta, saboda mu jarabce su ko wanene ya fi iya kyautata aiki.

Transliteration:

  • Inna jaAAalna ma AAalaal-ardi zeenatan laha linabluwahum ayyuhum ahsanuAAamala

Sahih International

  • Indeed, We have made that which is on the earth adornment for it that We may test them [as to] which of them is best in deed.

http://quran.com/18/7 Hausa Translation:

  • Lalle ne Mũ, Mun sanya abin da ke kan ƙasa wata ƙawa ce gare ta, dõmin Mu jarraba su; wanne daga cikinsu zai zama mafi kyau ga aiki.

http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:

  • "Mune mu ka sanya abinda ya ke kan doron kasa a matsayin ado gare ta, saboda mu jarabce su ko wanene ya fi iya kyautata aiki.

18:8

Literal (Word by Word):

Wa -inna lajaAAiloona ma AAalayha saAAeedan juruza
And Indeed, We (will) surely make what (is) on it soil barren
Kuma lalle , Mãsu sanya abin da ke a kanta (ya zama) turɓaya ƙeƙasasshiya ne.
kuma Mu ne za mu maida abin da yake kanta- kasar- ya zama faƙo busasshe

Transliteration:

  • Wa-inna lajaAAiloona maAAalayha saAAeedan juruza

Sahih International

  • And indeed, We will make that which is upon it [into] a barren ground.

http://quran.com/18/8 Hausa Translation:

  • Kuma lalle Mũ, Mãsu sanya abin da ke a kanta (ya zama) turɓãya ƙeƙasasshiya ne.

http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:

  • Mu ne kuma za mu maida abinda yak e kanta- kasar- ya zama faƙo busasshe."

' <> Kuma lalle Mũ, Mãsu sanya abin da ke a kanta (ya zama) turɓaya ƙeƙasasshiya ne. = kuma Mu ne za mu maida abin da yake kanta- kasar- ya zama faƙo busasshe --18:8 ==

18:9

Literal (Word by Word):

Am hasibta anna as-habaalkahfi warraqeemi kanoo min ayatina AAajaba
Or have you thought that (the) companions (of) the cave and the inscription were among Our Signs a wonder
Ko kuwa yi zaton cewa ma´abũtan kõgo da allo sun kasance daga ãyõyin Allah abin mãmãki
Shin ka san cewa mutanen kogo da Raqimu suna daga cikin ayoyinmu masu ban mamaki?

Transliteration:

  • Am hasibta anna as-habaalkahfi warraqeemi kanoo min ayatinaAAajaba

Sahih International

  • Or have you thought that the companions of the cave and the inscription were, among Our signs, a wonder?

http://quran.com/18/9 Hausa Translation:

  • Ko kuwa kã yi zaton cewa ma´abũta kõgo(2) da allo sun kasance abin mãmãki daga ãyõyin Allah?

http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:

  • "Shin ka san cewa mutanen kogo da Raqimu suna daga cikin ayoyinmu masu ban mamaki? "

18:10

Literal (Word by Word):

Ith awa alfityatu ila alkahfi faqaloo rabbana atina min ladunka rahmatan wahayyi lana min amrina rashada
[ Mention ] when retreated the youths to the cave and (they) said, "Our Lord, grant us from Yourself mercy and prepare for us from our affair right guidance.
Yayin da su ka nemi mafaka samarin a cikin kogo su ka ce ya ubangijinmu ka bamu -rka -rka rahamarka ka kuma shiryar da mu a cikin ayyukanmu shiriya
  1. Transliteration:
    Ith awa alfityatu ilaalkahfi faqaloo rabbana atina minladunka rahmatan wahayyi/ lana min amrinarashada
  2. Sahih International
    [Mention] when the youths retreated to the cave and said, "Our Lord, grant us from Yourself mercy and prepare for us from our affair right guidance."
  3. http://legacy.quran.com/18/10:
    A lõkacin da samarin suka tattara zuwa ga kõgon, sai suka ce: "Ya Ubangijinmu!(3) Ka bã mu wata rahama daga gare Ka, kuma Ka sauƙaƙe mana (sãmun) shiriya daga al´amarinmu."
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    "Yayin da samarin su ka nemi mafaka a cikin kogo su ka ce ya ubangijinmu ka bamu rahamarka ka kuma shiryar da mu acikin ayyukanmu."

18:11

Fadarabna AAala athanihim fee alkahfi sineena AAadada
So We cast [a cover of sleep] over their ears in / within the cave years a number (of)
Sai mu ka rufe a kan kunnuwansu a cikin kogo shekaru masu yawa (adadi / jimilla)
  1. Transliteration:
    Fadarabna AAala athanihimfee alkahfi sineena AAadada
  2. Sahih International:
    So We cast [a cover of sleep] over their ears within the cave for a number of years.
  3. http://legacy.quran.com/18/11:
    Sai Muka yi dũka a kan kunnunwansu,(4) a cikin kõgon, shħkaru mãsu yawa.
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    "Sai mu ka rufe kunnuwansu shekaru masu yawa a cikin kogo."

18:12

Thumma baAAathnahum linaAAlama ayyual hizbayni ahsa lima labithoo amada
Then We awakened them that We might show which of the two factions/parties was most precise/best in calculating for what [extent] they had remained in time
Sa'an nan / Sannan muka farkar/tayar da su domin mu san/nuna wane / wanene daga cikin kungiyoyi biyu suka fi lissafi / ƙididdige ga abin da suka zauna / zaman su tsawon lokaci
  1. Transliteration:
    Thumma baAAathnahum linaAAlama ayyualhizbayni ahsa lima labithoo amada
  2. Sahih International
    Then We awakened them that We might show which of the two factions was most precise in calculating what [extent] they had remained in time.
  3. Hausa
    Sa'an nan Muka tãyar da su, dõmin Mu san wane ɗayan ƙungiyõyin biyu suka fi lissãfi ga abin da suka zauna na lõkacin.
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    "Sannan mu ka farkar da su domin mu san wanene daga cikin kungiyoyin biyu ya fi kididdige tsawon lokacin zamansu.?"

18:13

Nahnu naqussu AAalayka nabaahum bilhaqqi innahum fityatun amanoo birabbihim wazidnahum huda
It is We (who) relate / narrate to you their story in truth Indeed, they (were) youths who believe in their lord and We increased them in guidance
Mu ne ke jeranta / za mu ba ka maka labarinsu da gaskiya Lalle ne su samari ne da suka yi imani da ubangijinsu sai kuma mu ka kara musu shiriya
  1. Transliteration:
    Nahnu naqussu AAalaykanabaahum bilhaqqi innahum fityatun amanoobirabbihim wazidnahum huda
  2. Sahih International
    It is We who relate to you, [O Muhammad], their story in truth. Indeed, they were youths who believed in their Lord, and We increased them in guidance.
  3. Hausa
    Mu ne ke jẽranta maka lãbãrinsu da gaskiya. Lalle ne sũ, waɗansu samãri ne. Sun yi ĩmãni da Ubangijinsu, kuma Muka ƙãra musu wata shiriya.
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    "Mu ne za mu ba ka labarinsu da gaskiya. Su samari ne da su ka yi imani da ubangijinsu sai kuma mu ka kara musu shiriya."

18:14

Warabatna AAala quloobihim ith qamoo faqaloo rabbuna rabbu assamawati wal-ardi
And We made firm (on) their hearts when they stood up and said, "Our Lord is the Lord of the heavens and the earth.
Kuma mu ka ɗaure / karfafa a kan zukatansu yayin da / lokacin da su ka jajurce / tsayu sa'an nan suka ce: Ubangijinmu Shĩ ne Ubangijin sammai da ƙasa
lan nadAAuwa min doonihi ilahan laqad qulna ithan shatata
Never will we invoke besides Him besides Him any deity. We would have certainly spoken, then an excessive transgression.
ba (za mu taɓa) za mu kirayi waninSa waninsa a matsayin Allah/abin bautawa ba ( Idan mu ka yi haka) to mun fadi / faɗi to haƙiƙa lalle ne karya."
  1. Transliteration:
    Warabatna AAalaquloobihim ith qamoo faqaloo rabbunarabbu assamawati wal-ardilan nadAAuwa min doonihi ilahan laqad qulna ithanshatata
  2. Sahih International
    And We made firm their hearts when they stood up and said, "Our Lord is the Lord of the heavens and the earth. Never will we invoke besides Him any deity. We would have certainly spoken, then, an excessive transgression.
  3. Hausa
    Kuma Muka ɗaure a kan zukãtansu, a lõkacin da suka tsayu, sa'an nan suka ce: "Ubangijinmu Shĩ ne Ubangijin sammai daƙasa. Bã zã mu kirãyi waninSa abin bautawa ba. (Idan mun yi haka) lalle ne, haƙĩƙa, mun faɗi abin da ya ƙẽtare haddi a sa'an nan."
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    "Mu ka kuma karfafa zukatansu yayin da su ka jajurce su ka ce ubangijinmu shi ne ubangijin sammai da kasa ba kuma za mu kirayi waninsa a matsayin Allah ba.( Idan mu ka yi haka) to mun fadi karya."

18:15

Haola-i qawmuna ittakhathoo min doonihi alihatan lawla ya/toona AAalayhim bisultanin bayyinin
These, our people, have taken besides Him deities. Why do they not bring for [ worship of ] them a [clear] authority? clear
Ga waɗannan mutanen mu sun riƙi sabaninsa / waninsa abin bautawa / iyayengiji don meyasa ba su zuwa/zo musu / a kansu hujja / dalilai bayyananne / kwararre
faman athlamu mimmani iftara AAala Allahi kathiba
And who is more unjust / wrong than one who invents about Allah a lie?"
To wanene mafi / wanda ya fi yin zalunci daga wanda ya kirkiri / ƙaga ga Allah ƙarya
  1. Transliteration:
    Haola-i qawmuna ittakhathoomin doonihi alihatan lawla ya/toona AAalayhim bisultaninbayyinin faman athlamu mimmani iftara AAalaAllahi kathiba
  2. Sahih International
    These, our people, have taken besides Him deities. Why do they not bring for [worship of] them a clear authority? And who is more unjust than one who invents about Allah a lie?"
  3. Hausa
    "Ga waɗannan mutãnenmu sun riƙi waninSa abin bautãwa! Don me bã su zuwa da wata hujja bayyananna a kansu (waɗanda ake bautawar) ? To, wãne ne mafi zãlunci daga wanda ya ƙãga ƙarya ga Allah?"
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    "Wadannan mutanemu ne wadanda su ka riki iyayengiji sabaninsa-ubangiji. Me ya sa ba su zo musu da kwararan dalilai ba.? Babu wanda ya fi yin zalunci daga wanda ya kirkiri karya ga Allah."

18:16

Wa-ithi i AAtazaltumoohum wama yaAAbudoona illa Allaha fa/woo ila alkahfi yanshur lakum rabbukum
And when you have withdrawn from them and what they worship other than / except Allah then retreat to the cave will spread out for you Your Lord
Kuma idan / to tunda kun nisance / kaurace su da abinda su ke bautawa sabanin/face Allah / ubangiji sai ku tattara zuwa / nemi mafaka kogo ya watsa / buɗe mu ku Ubangijinku
min rahmatihi wayuhayyi/ lakum min amrikum mirfaqa
of / from His mercy and will facilitate your affair ease
daga rahamarSa kuma Ya sauƙaƙe/samar muku al'amarinku madogara / sauƙi
  1. Transliteration:
    Wa-ithi iAAtazaltumoohum wamayaAAbudoona illa Allaha fa/woo ila alkahfiyanshur lakum rabbukum min rahmatihi wayuhayyi/ lakum minamrikum mirfaqa
  2. Sahih International
    [ The youths said to one another ], "And when you have withdrawn from them and that which they worship other than Allah , retreat to the cave. Your Lord will spread out for you of His mercy and will prepare for you from your affair facility."
  3. Hausa
    "Kuma idan kun nĩsance su sũ da abin da suke bautãwa,fãce Allah, to, ku tattara zuwa ga kõgon sai Ubangijinku Ya watsa muku daga rahamarSa kuma Ya sauƙaƙe muku madõgara daga al'amarinku."
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    "To tunda kun kaurace musu, kuma kun kauracewa abinda su ke bautawa sabanin ubangiji, sai ku nemi mafaka acikin kogo domin ubangijinku ya bude mu ku rahamarsa ya kuma samar muku da sauki a cikin lamarinku."

18:17

Watara ashshamsa itha talaAAat tazawaru AAan kahfihim thata alyameeni
And you (might) have seen the sun when it rose inclining away from their cave to the right
Kuma kana ganin rana idan ta fito tana karkata/karkacewa daga kogonsu zuwa ta wajen dama
wa-itha gharabat taqriduhum thata ashshimali wahum fee fajwatin minhu
and when it set passing away from them to the left while they (lay) in the open space thereof
kuma idan za ta faɗi tana gurgura su ta wajen hagu su suna cikin wuri / fili mai yalwa na nan
thalika min ayati Allahi man yahdi Allahu fahuwa almuhtadi waman yudlil falan tajida lahu waliyyan murshida
That was from (the) signs of Allah He whom / whoever Allah guides and he (is) the guided one and whoever He lets go astray then never you will find for him a protecting guide
wannan abu yana daga ayoyin Allah wanda Allah ya shiryar da shi kuma shi ne mai shiryuwa / shiryayye kuma wanda ya ɓatar to ba za ka taɓa samar mai / masa majiɓinci/mai jiɓantar (lamarinsa) ba mai shiryarwa


  1. Transliteration:
    Watara ashshamsa itha talaAAattazawaru AAan kahfihim thata alyameeni wa-ithagharabat taqriduhum thata ashshimaliwahum fee fajwatin minhu thalika min ayatiAllahi man yahdi Allahu fahuwa almuhtadi waman yudlilfalan tajida lahu waliyyan murshida
  2. Sahih International
    And [had you been present], you would see the sun when it rose, inclining away from their cave on the right, and when it set, passing away from them on the left, while they were [laying] within an open space thereof. That was from the signs of Allah . He whom Allah guides is the [rightly] guided, but he whom He leaves astray - never will you find for him a protecting guide.
  3. Hausa
    Kuma kanã ganin rãnã idan ta fito tanã karkata daga kõgonsu wajen dãma kuma idan ta fãɗi tanã gurgura su wajen hagu, kuma su, sunã a cikin wani fili daga gare shi. Wannan abu yanã daga ãyõyin Allah. Wanda Allah Ya shiryar, to shĩ ne mai shiryuwa, kuma wanda Allah Ya ɓatar to bã zã ka sãmar masa wani majiɓinci mai shiryarwa ba.
  4. http://hausadictionary.com/Quran/18/IRIB_Hausa_Tafsir:
    Kana ganin rana idan ta fito tana karkacewa ta daman kogon, da kuma ta hagu idan za ta fadi, su suna cikin wuri mai yalwa a cikin kogon. Wannan yana daga cikin ayoyin Allah, wanda Allah ya shiryar da shi, shi ne shiryayye. Wanda kuma ya batar to ba za ka sami mai jibintar lamarinsa ba mai shiryarwa.

18:18

Watahsabuhum ayqathan wahum ruqoodun wanuqallibuhum thata alyameeni wathata ashshimali wakalbuhum
And you would think them awake, while they were asleep. And We turned them to the right and to the left, while their dog
Kuma za ka zaci/zaton a farke su ke / su farkakku ne alhali kuwa su na barci/bacci ne Muna kuma juya su ta wajen ɓarin dama da ta ɓarin/wajen hagu karensu kuma
basitun thiraAAayhi bilwaseedi lawi ittalaAAta AAalayhim lawallayta minhum firaran walamuli/ta minhum ruAAba
stretched his (2) forelegs at the entrance. If you had looked at them, you would have turned back from them in flight and been filled by them with terror.
ya shimfida / yana shimfiɗe da zira'o'in kafafunsa/ƙafafuwansa a dandamalin kogon / ga farfajiya (ta kogon) da ka leƙa su ka juya/fita daga gare su a guje kuma da ka cika da daga gare su tsoro


  1. Transliteration:
    Watahsabuhum ayqathanwahum ruqoodun wanuqallibuhum thata alyameeni wathataashshimali wakalbuhum basitun thiraAAayhibilwaseedi lawi ittalaAAta AAalayhimlawallayta minhum firaran walamuli/ta minhum ruAAba
  2. Sahih International
    And you would think them awake, while they were asleep. And We turned them to the right and to the left, while their dog stretched his forelegs at the entrance. If you had looked at them, you would have turned from them in flight and been filled by them with terror.
  3. Hausa
    Kuma kanã zaton su farkakku ne, alhãli kuwa sũ mãsu barci ne. Munã jũya su wajen dãma da wajen hagu, kuma karensu yanã shimfiɗe da zirã'õ'in ƙafãfuwansa ga farfãjiya (ta kõgon). Dã ka lẽka (a kan) su (dã) lalle ne, ka jũya daga gare su a guje kuma (dã) lalle ne ka cika da tsõro daga gare su.
  4. [Tafsirun IRIB Hausa]
    "Kuma za ka zaci a farke su ke alhãli kuwa sũ na barci ne. Munã kuma jũya su ta barin dãma da ta barin hagu, karensu kuma ya shimfida kafãfunsa na gaba a dandamalin kõgon. Dã abin ka lẽka su ne da lalle ne ka fita a guje, lalle kuma da ka cika da tsoronsu.

18:19

Wakathalika baAAathnahum liyatasaaloo baynahum
And similarly, We awakened them that they might question one another. (among themselves)
Kuma kamar haka Muka tashe/tayar da su don/domin su riƙa tambaya tsakanin junansu.
qala qa-ilun minhum kam labithtum
Said a speaker from among them, "How long have you remained [ here ]?"
da cewar wani mai tambaya daga cikinsu "Mene ne tsawon zamanku [ a nan ]?"
qaloo labithna yawman aw baAAdayawmin
They said, "We have remained a day or part of a day."
Suka ce: "Mun [ yi zaman / zauna kwana/yini ] ɗaya ko sashen kwana ɗaya / yini."
qaloo rabbukum aAAlamu bima labithtum
They said, "Your Lord is most knowing of how long you remained.
suka ce: "Ubangijinku ne ya fi / mafi sanin tsawon zaman da ku ka yi.
fabAAathoo ahadakum biwariqikum hathihi ila almadeenati falyanthur ayyuha azka taAAaman
So send one of you with this silver coin of yours this to the city and let him look to which is the best/purest of food
To, ku aika da ɗayanku, game da azurfarku wannan zuwa ga birnin. Sai ya duba wanne ne mafi tsarki ga abin dafawa
Sai ku aiki dayanku da wannan azurfa ta ku wannan cikin gari, sai ya ga wanne irin ya fi tsarki abinci
falya/tikum birizqin minhu walyatalattaf wala yushAAiranna bikum ahada
and bring you provision from it and let him be cautious. And let not / no one be aware of you anyone
sai ya zo muku da abinci daga gare shi. Kuma sai ya yi da hankali, kada ya sanar da ku ga wani mutum."
to sai ya zo muku da abin da zaku ci da wannan kudi zasu saya. Kuma ya yi taka-tsantsan kada wani ya shaida ku wani


  1. Transliteration:
    Wakathalika baAAathnahumliyatasaaloo baynahum qala qa-ilun minhumkam labithtum qaloo labithna yawman aw baAAdayawmin qaloo rabbukum aAAlamu bima labithtum fabAAathooahadakum biwariqikum hathihi ila almadeenatifalyanthur ayyuha azka taAAamanfalya/tikum birizqin minhu walyatalattaf walayushAAiranna bikum ahada
  2. Sahih International
    And similarly, We awakened them that they might question one another. Said a speaker from among them, "How long have you remained [here]?" They said, "We have remained a day or part of a day." They said, "Your Lord is most knowing of how long you remained. So send one of you with this silver coin of yours to the city and let him look to which is the best of food and bring you provision from it and let him be cautious. And let no one be aware of you.
  3. Hausa
    Kuma kamar wannan ne Muka tãyar da su, dõmin su tambayi jũna a tsakãninsu. Wani mai magana daga cikinsu ya ce: "Mẽne ne lõkacin da kuka zauna?" suka ce: "Mun zauna yini ɗaya ko sãshen yini." Suka ce: "Ubangijinku ne Mafi sani ga abin da kuka zauna. To, ku aika da ɗayanku, game da azurfarku wannan, zuwa ga birnin. Sai ya dũba wanne ne mafi tsarki ga abin dafãwa, sai ya zo muku da abinci daga gare shi. Kuma sai ya yi da hankali, kada ya sanar da ku ga wani mutum."
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    "Kamar haka Muka tashe su don su rika tambayar jũnansu. Wani mai tambaya daga cikinsu ya ce: "Mẽne ne tsawon zamanku?" Suka ce: "Mun yi zaman kwana daya ko sashen kwana." Sannan kuma suka ce: "Ubangijinku ne ya fi sanin tsawon zaman da ku ka yi. Sai ku aiki dayanku da wannan azurfa ta ku cikin gari, sai ya ga wanne irin abinci ne ya fi tsarki, to sai ya zo muku da abin da zaku ci da wannan kudi zasu saya. Kuma ya yi taka-tsantsan kada wani ya shaida ku."

18:20

Innahum in yathharoo AAalaykum yarjumookum aw yuAAeedookum fee
Indeed if they come to know about / of you they will stone you or return you to
Lalle idan suka san da akan zaman ku za su jefe ku ko su mayar da / maida ku zuwa ga cikin
millatihim walan tuflihoo ithan abada
their religion. And never would you succeed, then - ever."
addininsu kuma da ba za ku rabauta ba har abada."
  1. Transliteration:
    Innahum in yathharoo AAalaykumyarjumookum aw yuAAeedookum fee millatihim walan tuflihooithan abada
  2. Sahih International
    Indeed, if they come to know of you, they will stone you or return you to their religion. And never would you succeed, then - ever."
  3. Hausa
    "Lalle ne sũ idan sun kãmã ku, zã su jẽfẽ ku, kõ kuwa su mayar da ku a cikin addininsu kuma bã zã ku sãmi babban rabo, ba, a sa'an nan har abada."
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    "Hakika idan suka san da zaman ku to zasu jefe ku, ko kuma su mai dã ku cikin addininsu kuma da ba za ku rabauta ba har abada."

18:21

Wakathalika aAAtharna AAalayhim liyaAAlamoo
And similarly, We caused them to be found/known them so that they [who found them] would/might know
Kuma kamar wancan ne, Muka nuna su (gare su) domin su san
Kamar haka kuwa Muka nũna wa (mutanen nasu) don su san cewa
anna waAAda Allallahi haqqun wa-anna asaAAata la rayba feeha
so that the promise of Allah is true and that about the hour (there is) no doubt in it
don wa'adi / alƙawarin Allah gaskiya ne kuma akan alkiyama ba bu / babu shakka/kokwanto a cikinta / a gare ta
ith yatana zaAAoona baynahum amrahum faqaloo ibnoo AAalayhim bunyanan rabbuhum aAAlamu bihim
when they disputed among themselves about their affair and they said construct over them a structure their Lord knows best about them
lokacin da suke ta jayayya tsakaninsu (wasu daga cikinsu) game da al'amarinsu sannan/sai / su ka ce: "Ku gina a kansu wani gini Ubangijinsu shi ne ya fi sanin / mafi sani lamarinsu / game da su."
qala allatheena ghalaboo AAala amrihim lanattakhithanna AAalayhim masjida
said those who prevailed in their matter surely we will take over them a place of worship
a cewar waɗanda suka rinjaya a kan al'amarinsu suka ce: "Lalle mu riƙi a kansu masallaci


  1. Transliteration:
    Wakathalika aAAtharnaAAalayhim liyaAAlamoo anna waAAda Allahi haqqunwaanna asaAAata la rayba feeha ithyatanazaAAoona baynahum amrahum faqaloo ibnooAAalayhim bunyanan rabbuhum aAAlamu bihim qala allatheenaghalaboo AAala amrihim lanattakhithanna AAalayhimmasjida
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    And similarly, We caused them to be found that they [who found them] would know that the promise of Allah is truth and that of the Hour there is no doubt. [That was] when they disputed among themselves about their affair and [then] said, "Construct over them a structure. Their Lord is most knowing about them." Said those who prevailed in the matter, "We will surely take [for ourselves] over them a masjid."
  3. Hausa
    21 Kuma kamar wancan ne, Muka nũna su (gare su) dõmin su san lalle wa´adin Allah gaskiya ne, kuma lalle ne Sa´a bãbu shakka a cikinta. A lõkacin da suke jãyayyar al´amarinsu a tsakãninsu(1) sai suka ce: "Ku gina wani gini a kansu, Ubangijinsu ne Mafi sani game da su." Waɗanda suka rinjãya a kan al´amarinsu suka ce: "Lalle mu riƙi masãllãci a kansu."
  4. IRIB Hausa
    "Kamar haka kuwa Muka nũna wa (mutanen nasu) don su san cewa hakika alkawarin Allah gaskiya ne, kuma ita alkiyama ba bu kokwanto a gare ta, kuma ka tuna lõkacin da suke ta jãyayya tsakaninsu gane da al'amarinsu; sannan (wasu daga cikinsu) su ka ce: "Ku gina wani gini a kansu.' Ubangijinsu shi ne ya fi sanin lamarinsu. Wadanda suka yi rinjãye kan al'amarinsu suka ce: "Lalle za mu yi masãllãci a kansu (wato a kan kabarinsu)."

18:22

sayaqūlūna thalāthatun rābiʿuhum kalbuhum wayaqūlūna khamsatun sādisuhum kalbuhum
They say, (they were) three, the fourth of them their dog; and they say (they were) five the sixth of them their dog;
Za su ce su uku ne na huɗunsu / na hudunsu shi ne karensu Kuma suna cewa biyar ne shidansu ne karensu
rajman bil-ghaybi wayaqūlūna sabʿatun wathāminuhum kalbuhum
guessing about the unseen; and they say, (they were) seven and the eight of them their dog.
don lalube / a kan jifa cikin duhu (gaibu) kuma suna cewa bakwai ne na takwas ɗinsu/dinsu karensu.
qul rabbī aʿlamu biʿiddatihim yaʿlamuhum illā qalīlun
Say My Lord, knows best their number. None knows them except a few.
Ka ce Ubangijina [mafi / shi ya fi] sani ga ƙidayarsu / yawansu ba / babu wanda ya san sai / face kaɗan / kadan.
falā tumāri fīhim illā mirāan ẓāhiran walā tastafti fīhim min'hum aḥadan
So (do) not argue about them except (with) an argument obvious, and (do) not inquire about them among them (from) anyone."
To kada ka yi jayayya a kansu / [game da / a cikin] al'amarinsu sai dai a kan abin da yake fili / jayayya bayyananna bayyananna. Kuma kada ka yi fatawa wani daga cikinsu / ga kowa daga gare/cikinsu daga kowa.
  1. Transliteration:
    Sayaqooloona thalathatun rabiAAuhumkalbuhum wayaqooloona khamsatun sadisuhum kalbuhum rajmanbilghaybi wayaqooloona sabAAatun wathaminuhumkalbuhum qul rabbee aAAlamu biAAiddatihim ma yaAAlamuhumilla qaleelun fala tumari feehim illamiraan thahiran wala tastaftifeehim minhum ahada
  2. Sahih International
    They will say there were three, the fourth of them being their dog; and they will say there were five, the sixth of them being their dog - guessing at the unseen; and they will say there were seven, and the eighth of them was their dog. Say, [O Muhammad], "My Lord is most knowing of their number. None knows them except a few. So do not argue about them except with an obvious argument and do not inquire about them among [the speculators] from anyone."
  3. Hausa
    "Zã su ce: "Uku ne da na huɗunsu karensu."Kuma sunã cewa, "Biyar ne da na shidansu karensu," a kan jĩfa a cikin duhu. Kuma sunã cewa, "Bakwaine da na takwas ɗinsu karensu. "Ka ce: "Ubangijĩna(2) ne Mafi sani ga ƙidãyarsu, bãbu wanda ya san su fãce kaɗan. "Kada ka yi jãyayya a cikin al´amarinsu, sai jayayya bayyananna. Kuma kada ka yi fatawa(3) ga kõwa daga gare su a cikin al´amarinsu."
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    "Zã su ce: "Su uku ne, na hudunsu shi ne karensu." Kuma sunã cẽwa, biyar ne na shidansu ne karensu don lalube cikin duhu, (wasu) kuma sunã cẽwa su bakwai ne na takwas dinsu kuma karensu. Ka ce: 'Ubangijĩna shi ya fi sanin yawansu, bã wanda ya san lamarinsu sai yan kadan." To kada ka yi jãyayya game da alamarinsu sai dai a kan abin da yake fili kuma kada ka bai wa wani daga cikinsu fatawa game da su.

18:23

walā taqūlanna lishāy'in inni fāʿilun dhālika ghadan
And (do) not say of anything, "Indeed, will do that tomorrow."
kuma kada ka ce ga wani abu "Lalle/hakika zan aikata wancan/wannan gobe."
  1. Transliteration:
    Wala taqoolanna lishay-in innee faAAilunthalika ghada
  2. Sahih International
    And never say of anything, "Indeed, I will do that tomorrow,"
  3. Hausa
    Kuma kada lalle ka ce ga wani abu, "Lalle ni, mai aikatãwa ne ga wancan a gõbe."
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    "Kada kuma ka ce ga kowane, "Hakikazai aikatã wannan gõbe."

18:24

illā an yashāa l-lahu wa-udh'kur rabbaka idhā nasīta waqul ʿasā an yahdiyani rabbī li-aqraba min hādhā rashadan
Except, "If Allah wills." And remember your Lord when you forget and say, "Perhaps [that] will guide me my Lord to a nearer (way) than this right way."
face/sai dai idan Allah ya so kuma ka (tuna ka) ambaci Ubangijinka idan ka manta kuma ka ce: Ina ƙaunar ya shirye ni / ya shiryar da ni "Ubangijina zuwa ga abin da yake so mafi kusa ga wannan na shiriya / daidai.
  1. Transliteration:
    Illa an yashaa Allahuwathkur rabbaka itha naseeta waqul AAasaan yahdiyani rabbee li-aqraba min hatha rashada
  2. Sahih International
    Except [when adding], "If Allah wills." And remember your Lord when you forget [it] and say, "Perhaps my Lord will guide me to what is nearer than this to right conduct."
  3. Hausa
    Fãce idan Allah Ya so. Kuma ka ambaci Ubangijinka idan ka manta, kuma ka ce: "¦ammãni ga Ubangijĩna, Ya shiryar da ni ga abin da yake shi ne mafi kusa ga wannan na shiriya."
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    "Sai dai ka ce 'Idan Allah Ya so'. Kuma ka ambaci Ubangijinka idan ka manta, kuma ka ce: "Ina kaunar Ubangijĩna ya shirye ni zuwa ga mafi kusa da daidai gane da wannan."

18:25

walabithū kahfihim thalātha mi-atin sinīna wa-iz'dādū tis'ʿan
And they remained in their cave (for) three hundred years and add nine.
Kuma suka zauna a cikin kogonsu (shekaru ɗari) uku ɗari shekaru daɗa tara tara.
  1. Transliteration:
    Walabithoo fee kahfihim thalathami-atin sineena wazdadoo tisAAa
  2. Sahih International
    And they remained in their cave for three hundred years and exceeded by nine.
  3. Hausa
    Kuma suka zauna a cikin kõgonsu shẽkaru ɗarĩ uku kuma suka daɗa tara.
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    Suka kuwa zauna cikin kõgonsu shẽkaru darĩ uku kuma suka kara tara.

18:26

quli l-lahu aʿlamu bimā labithū lahu ghaybu l-samāwāti wal-arḍi abṣir bihi wa-asmiʿ
Say, "Allah knows best about what (period) they remained. For Him (is the) unseen (of) the heavens and the earth. How clearly He sees! of it And how clearly He hears!
Ka ce "Allah ne mafi sani ga abin (tsawon zaman) tsawon zaman da suka yi Shi ne da sanin gaibin/asirin da yake cikin sammai da ƙasa. Wa yake da gani irin na sa! Wa yake da ji irin na sa!
lahum min dūnihi min waliyyin walā yush'riku ḥuk'mihi aḥadan
Not for them besides Him besides Him any protector, and not He shares in His Commands (with) anyone."
ba su ban da shi / baicinSa ban da shi / baicinSa wani majiɓinci / mataimaki kuma ba yin tarayya a cikin hukuncinsa da kowa / wani
  1. Transliteration:
    Quli Allahu aAAlamu bimalabithoo lahu ghaybu assamawati wal-ardiabsir bihi waasmiAA ma lahum min doonihi minwaliyyin wala yushriku fee hukmihi ahada
  2. Sahih International
    Say, " Allah is most knowing of how long they remained. He has [knowledge of] the unseen [aspects] of the heavens and the earth. How Seeing is He and how Hearing! They have not besides Him any protector, and He shares not His legislation with anyone."
  3. Hausa
    Ka ce: "Allah ne Mafi sani ga abin da suka zauna. Shĩ ne da (sanin) gaibin sammai da ƙasa. Mũne ne ya yi ganinSa da jinSa! Bã su da wani majiɓinci baicinSa kuma bã Ya tãrayya da kõwa a cikin hukuncinsa."
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    Ka ce: 'Allah ne Mafi sanin tsawon zaman da suka yi.' Asirin da yake cikin sammai da kasa na sa ne. Wa yake da ji da gani irin na sa! Bã su da wani mataimaki in ban da shi; ba ya kuma tãrayya da wani a cikin hukuncinsa.

18:27

wa-ut'lu ūḥiya ilayka min kitābi rabbika mubaddila likalimātihi walan tajida min dūnihi mul'taḥadan
And recite what has been revealed to you of the Book (of) your Lord. None can change His Words and never you will find besides Him besides Him a refuge.
Ka karanta abin da aka yi wahayi maka / gare ka daga / na littafin Ubangijinka. Babu mai canja / musanyawa kalmominSa kuma ba za ka sami baicin daga waninsa / wurinsa baicin daga waninsa / wurinsa mafaka / madogara
  1. Transliteration:
    Watlu ma oohiya ilaykamin kitabi rabbika la mubaddila likalimatihiwalan tajida min doonihi multahada
  2. Sahih International
    And recite, [O Muhammad], what has been revealed to you of the Book of your Lord. There is no changer of His words, and never will you find in other than Him a refuge.
  3. Hausa
    Ka karanta abin da aka yi wahayi zuwa gare ka, na littãfin Ubangijinka. Bãbu mai musanyãwa ga kalmõminSa kuma bã zã kã sãmi wata madõgara ba daga waninsa."
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    Ka karanta abin da aka yi wo maka wahayi da shi daga littãfin Ubangijinka. Bãbu mai canja kalmõminSa kuma bã zã kã sãmi wata mafaka ba in ba ta wurinsa ba.

18:28

wa-iṣ'bir nafsaka maʿa alladhīna yadʿūna rabbahum bil-ghadati wal-ʿashiyi yurīdūna wajhahu walā taʿdu ʿaynāka ʿanhum
And be patient, yourself, with those who call their Lord in the morning and the evening desiring His Face. And (let) not pass beyond your eyes over them,
Ka haƙurtar da / hakura wa kanka / ranka da zama tare da waɗanda ke / suke kiran (bautawa) Ubangijinsu safe da maraice suna neman / nufin yardarSa kuma kada su juya/ kawar da idanunka barinsu / daga gare su
turīdu zīnata l-ḥayati l-dun'yā walā tuṭiʿ man aghfalnā qalbahu ʿan dhik'rinā
desiring adornment (of) the life (of) the world, and (do) not obey whom We have made heedless his heart of Our remembrance,
kana nufin / neman ado / ƙawa rayuwar duniya rayuwar duniya kuma kada ka bi wanda Muka shagaltar da zuciyarsa daga hukuncin/ambaton Mu
wa-ittabaʿa hawāhu wakāna amruhu furuṭan
and follows his desires and is his affair (in) excess.
kuma ya bi son zuciyarsa/ransa alhali kuwa / wanda kuma al'amarinsa ya zama/kasance yin ɓarna / ketare haddi ne.
  1. Transliteration:
    Wasbir nafsaka maAAa allatheenayadAAoona rabbahum bilghadati walAAashiyyiyureedoona wajhahu wala taAAdu AAaynaka AAanhumtureedu zeenata alhayati addunya walatutiAA man aghfalna qalbahu AAan thikrinawattabaAAa hawahu wakana amruhu furuta
  2. Sahih International
    And keep yourself patient [by being] with those who call upon their Lord in the morning and the evening, seeking His countenance. And let not your eyes pass beyond them, desiring adornments of the worldly life, and do not obey one whose heart We have made heedless of Our remembrance and who follows his desire and whose affair is ever [in] neglect.
  3. Hausa
    Ka haƙurtar da ranka tãre da waɗanda ke kiran Ubangijinsu, sãfe da maraice, sunã nufin yardarSa. Kuma kada idãnunka su jũya daga barinsu, kanã nufin ƙawar rãyuwar dũniya.(1) Kuma kada ka bi wanda Muka shagaltar da zũciyarsa daga hukuncinMu, kuma ya bi son zuciyarsa, alhãli kuwa al´amarinsa ya kasance yin ɓarna.
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    Ka kuma hakura wa kanka (da zama) tare da wadanda suke bauta wa Ubangijinsu sãfe da maraice, sunã neman yardarSa. Kuma kada ka kawar da idanunka daga gare su kanã neman adon rãyuwar dũniya. Kuma kada ka bi wanda Muka shagaltar da zũciyarsa daga ambaton Mu, kuma ya bi son ransa, wanda kuma al'amarinsa ya zama ketare haddi ne.

18:29

waquli l-ḥaqu min rabbikum faman shāa falyu'min waman shāa falyakfur
And say, "The truth (is) from your Lord, so whoever wills - let him believe and whoever wills - let him disbelieve."
kuma ka ce: gaskiya daga Ubangijinku saboda haka wanda ya so yi imani / bada gaskiya kuma wanda ya so sai ya kafirta
innā aʿtadnā lilẓẓālimīna nāran aḥāṭa bihim surādiquhā wa-in yastaghīthū yughāthū bimāin kal-muh'li yashwī l-wujūha
Indeed, We have prepared for the wrongdoers a Fire, will surround them its walls. And if they call for relief, they will be relieved with water like molten brass, (which) scalds the faces.
lalle / hakika kam Mun yi tattali / tanadar wa azzalumai wuta kewaye su wadda shamakunta / katangarta kuma idan sun nemi taimako sai za a taimake su da ruwa kamar irin na narkakkiyar darma / dabzar mai wanda yake toye / yana soye fuskoki
bi'sa l-sharābu wasāat mur'tafaqan
Wretched (is) the drink, and evil (is) the resting place.
tir abin sha kuma mugunta ta yi zama mahutarsu / makoma kuma ta munana.
  1. Transliteration:
    Waquli alhaqqu min rabbikum faman shaafalyu/min waman shaa falyakfur inna aAAtadnaliththalimeena naran ahatabihim suradiquha wa-in yastagheethoo yughathoobima-in kalmuhli yashwee alwujooha bi/sa ashsharabuwasaat murtafaqa
  2. Sahih International
    And say, "The truth is from your Lord, so whoever wills - let him believe; and whoever wills - let him disbelieve." Indeed, We have prepared for the wrongdoers a fire whose walls will surround them. And if they call for relief, they will be relieved with water like murky oil, which scalds [their] faces. Wretched is the drink, and evil is the resting place.
  3. Hausa
    Kuma ka ce: "Gaskiya daga Ubangijinku take." Sabõda haka wanda ya so, to, ya yi ĩmãni, kuma wanda ya so, to, ya kãfirta. Lalle ne Mũ, Mun yi tattali dõmin azzãlumai wata wuta wadda shãmakunta, sun ƙħwaye da su. Kuma idan sun nħmi taimako sai a taimake su da wani ruwa kamar dabzar mai, yanã sõye fuskõki. Tir da abin shansu, kuma wutar ta yi mũnin zama mahũtarsu.
  4. Daga Tafsirun IRIB Hausa
    Kuma ka ce: "Gaskiya daga Ubangijinku take." To wanda ya so sai ya ba da gaskiya, wanda kuma ya so sai ya kãfirta, hakika kam Mun tanadar wa azzãlumai wuta wadda katangarta ta kẽwaye su, idan kuma suka nẽmi taimako to za a taimake su ne da ruwa irin na narkakkiyar darma wanda yake toye fuskoki; abin sha ko ya yi mũgunta, makoma kuma ta munana.

18:30

inna alladhīna āmanū waʿamilū l-ṣāliḥāti innā lā nuḍīʿu ajra man aḥsana ʿamalan
Indeed, those who believed and did the good deeds, indeed, We will not let go waste (the) reward (of one) who does good deeds.
lalle waɗanda suka yi imani kuma suka aikata / yi aiki na gari / ƙwarai lalle / hakika Mu ba mu tozarta lada wanda ya kyautata aiki.
  1. Transliteration:
    Inna allatheena amanoowaAAamiloo assalihati inna lanudeeAAu ajra man ahsana AAamala
  2. Sahih International
    Indeed, those who have believed and done righteous deeds - indeed, We will not allow to be lost the reward of any who did well in deeds.
  3. Hausa
    Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni kuma suka aikata ayyukan ƙwarai lalle ne Mũ bã Mu tõzartar da lãdar wanda ya kyautata aiki.
  4. IRIB Hausa
    Lalle ne wadanda suka yi ĩmãni kuma suka yi aiki na gari hakika Mu ba Mu tõzarta lãdan wanda ya kyautata aiki.

18:31

ulāika lahum jannātu ʿadnin tajrī min taḥtihimu l-anhāru yuḥallawna fīhā min asāwira min dhahabin
Those, for them (are) Gardens of Eden, flows from underneath them the rivers. They will be adorned therein of (with) bracelets of gold
waɗannan suna da gidajen Aljanna gudana daga ƙarƙashinsu ƙoramu ana sanya musu ƙawa a cikinsu daga mundaye na zinariya
wayalbasūna thiyāban khuḍ'ran min sundusin wa-is'tabraqin muttakiīna fīhā ʿalā l-arāiki niʿ'ma l-thawābu waḥasunat mur'tafaqan
and will wear garments, green, of fine silk and heavy brocade, reclining therein on adorned couches. Excellent (is) the reward, and good (is) the resting place.
kuma suna tufantar waɗansu kore na alharini da alharini mai kauri suna kishingiɗe a cikinsu a kan karagu. madalla da sakamakonsu kuma Aljanna ta kyautatu da zama wurin hutawa.
  1. Transliteration:
    Ola-ika lahum jannatu AAadnintajree min tahtihimu al-anharu yuhallawnafeeha min asawira min thahabin waylbasoonathiyaban khudran min sundusin wa-istabraqinmuttaki-eena feeha AAala al-ara-iki niAAma aththawabuwahasunat murtafaqa
  2. Sahih International
    Those will have gardens of perpetual residence; beneath them rivers will flow. They will be adorned therein with bracelets of gold and will wear green garments of fine silk and brocade, reclining therein on adorned couches. Excellent is the reward, and good is the resting place.
  3. Hausa
    Waɗannan suna da gidajen Aljannar zama, ƙõramu na gudãna daga ƙarƙashinsu, anã sanya musu ƙawa, a cikinsu, daga mundãye na zinariya, kuma sunã tufantar waɗansu tũfãfi kõre, na alharĩni raƙĩƙi da alharini mai kauri sunã kishingiɗe a cikinsu,a kan, karagu. Mãdalla da sakamakonsu. Kuma Aljanna ta kyautatu da zama wurin hutãwa.
  4. IRIB Hausa
    Wadannan sunã da gidãjen Aljanna na dawwama wadanda kõramu ke gudãna daga karkashinsu, anã sanya musu kawa, a cikinsu, daga mundãye na zinariya, kuma sunã tufantar wadansu tũfãfi kõre, na alharĩni rakĩki da alharini mai kauri sunã kishingide a cikinsu,a kan, karagu. Mãdalla da sakamakonsu. Kuma Aljanna ta kyautatu da zama wurin hutãwa.
  5. MasjidTucson Hausa
    Wadannan sun cancanci gidajen Aljannah wurin da qoramu suke gudana daga qarqashinsu. Za qawaita masu a wurin da suluwan zinariya, kuma za su sa tufafin siliki da karammiski masu ruwan kore, kuma za su huta a kan karagu suna holewa. Sambarika da sakamakonsu; kuma sambarika da qasaitacen wurin mahuta!

18:32

wa-iḍ'rib lahum mathalan rajulayni jaʿalnā li-aḥadihimā jannatayni min aʿnābin waḥafafnāhumā binakhlin wajaʿalnā baynahumā zarʿan
And set forth to them the example of two men: We provided for one of them two gardens of grapes, and We bordered them with date-palms, and We placed between both of them crops.
kuma ka buga musu misali da waɗansu maza biyu. mun sanya wa ɗayansu gonaki biyu na inabobi, kuma muka kewaye su da itacen dabinai kuma muka sanya tsakaninsu shuka.
  1. Transliteration:
    Wadrib lahum mathalanrajulayni jaAAalna li-ahadihima jannataynimin aAAnabin wahafafnahuma binakhlinwajaAAalna baynahuma zarAAa
  2. Sahih International
    And present to them an example of two men: We granted to one of them two gardens of grapevines, and We bordered them with palm trees and placed between them [fields of] crops.
  3. Hausa
    Kuma ka buga musu misãli da waɗansu maza biyu. Mun sanya wa ɗayansu gõnaki biyu na inabõbi, kuma Muka kẽwayesu da itãcen dabĩnai, kuma Muka sanya shũka a tsakãninsu (sũ gõnakin).
    Kuma ka buga masu misali da wasu mutane biyu: mun baiwa dayansu gonaki biyu na inabobi, kuma muka kewaye su da itacen dabinai, kuma muka sanya wasu shuke-shuke a tsakanin gonakin.

18:33

kil'tā l-janatayni ātat ukulahā walam taẓlim min'hu shayan wafajjarnā khilālahumā naharan
Each (of) the two gardens brought forth its produce and not did wrong of it anything. And We caused to gush within them a river.
kowace gona daga biyun ta bayar da amfaninta kuma ba ta yi zalunci/tauye daga gare shi kome. kuma muka ɓuɓɓugar da tsakaninsu ƙoramu.
  1. Transliteration:
    Kilta aljannatayni atat okulahawalam tathlim minhu shay-an wafajjarna khilalahumanahara
  2. Sahih International
    Each of the two gardens produced its fruit and did not fall short thereof in anything. And We caused to gush forth within them a river.
  3. Hausa
    Kõwace gõna daga biyun, tã bãyar da amfãninta, kuma ba ta [tauye / yi zãluncin] kõme ba daga gare shi. Kuma Muka ɓuɓɓugar da ƙoramu a tsakãninsu.
    Kowace gona daga biyun, ta bayar da amfaninta a cikin lokaci, da kariminci, saboda mun sanya ƙorami ta gudana a tsakaninsu.

18:34

  1. Transliteration
    Wakana lahu thamarun faqala lisahibihiwahuwa yuhawiruhu ana aktharu minka malanwaaAAazzu nafara
  2. Sahih International
    And he had fruit, so he said to his companion while he was conversing with him, "I am greater than you in wealth and mightier in numbers of men."
  3. Hausa
    Kuma ɗan ĩtãce ya kasance gare shi. Sai ya ce wa abokinsa, alhali kuwa yana muhawara da shi, "Ni ne mafĩfĩci daga gare ka a wajen dukiya, kuma mafi izza a wajen jama'a."
  4. Hausa 2
    [18:34] Wata rana, bayan girbi, ya yi alfaharin gayawa abokinsa cewa: “Ni ne mafificin wadata a kanka, kuma ni ne mafi mutunci daga wurin mutane.”

18:35

  1. Transliteration
    Wadakhala jannatahu wahuwa thalimunlinafsihi qala ma athunnu an tabeedahathihi abada
  2. Sahih International
    And he entered his garden while he was unjust to himself. He said, "I do not think that this will perish - ever.
  3. Hausa
    Kuma ya shiga gonarsa, alhali yana mai zalunci ga kansa, ya ce: "Ba ni zaton wannan za ta halaka har abada."
  4. Hausa 2
    [18:35] Kuma sa'ad da ya shiga gonansa, sai ya zalunci kansa da cewa, “Ba ni zaton wannan zai taba ƙarewa ba.

18:36

  1. Transliteration
    Wama athunnu assaAAataqa-imatan wala-in rudidtu ila rabbee laajidannakhayran minha munqalaba
  2. Sahih International
    And I do not think the Hour will occur. And even if I should be brought back to my Lord, I will surely find better than this as a return."
  3. Hausa
    "Kuma ba ni zaton sa'a mai tsayuwa ce, kuma lalle ne, idan an mayar da ni zuwa ga Ubangiji na, to, lalle ne, zan sami abin da yake mafi alheri daga gare ta ya zama makoma."
    "Kuma ba ni zaton sa'a (Alqiyamah) mai tsayuwa ce. Kuma ko da an mayar da ni ne ga Ubangijina, zan ( koma samun dabara) in mallaki abin da ya dara wannan a can.”

18:37

  1. Transliteration
    Qala lahu sahibuhu wahuwa yuhawiruhuakafarta billathee khalaqaka min turabinthumma min nutfatin thumma sawwaka rajula
  2. Sahih International
    His companion said to him while he was conversing with him, "Have you disbelieved in He who created you from dust and then from a sperm-drop and then proportioned you as a man?
  3. Hausa
    Abokinsa ya ce masa, alhali kuwa yanã muhawara da shi, "Ashekafirta da wanda Ya halitta ka daga turɓaya, sa'an nan daga ɗigon maniyi, sa,an nan Ya daidaita ka, ka zama mutum?"
    [18:37] Abokinsa ya ce masa, sa’ad da yake muhawara da shi, “Shin ka kafirta ne ga wanda Ya halitta ka daga turbaya, sa’annan daga digon maniyi, sa’annan Ya daidaita ka, ka zama mutum?

18:38

  1. Transliteration
    Lakinna huwa Allahu rabbee walaoshriku birabbee ahada
  2. Sahih International
    But as for me, He is Allah , my Lord, and I do not associate with my Lord anyone.
  3. Hausa
    "Amma ni, shĩ ne Allah Ubangijina, kuma bã zan tãra kõwa da Ubangijina ba"
    “Ni kam, ALLAH ne Ubangijina, kuma ba zan yi shirka da kowane abu ba da Ubangijina.

18:39

  1. Transliteration
    Walawla ith dakhalta jannatakaqulta ma shaa Allahu la quwwata illabillahi in tarani ana aqalla minka malanwawalada
  2. Sahih International
    And why did you, when you entered your garden, not say, 'What Allah willed [ has occurred ]; there is no power except in Allah'? Although you see me less than you in wealth and children,
  3. Hausa
    "Kuma don me, a lõkacin da ka shiga gõnarka, ka, ce, 'Abin da Allah ya so (shi ke tabbata) bãbu wani ƙarfi fãce game da Allah.' Idan ka gan ni, ni ne mafi ƙaranci daga gare ka a wajen dũkiya da ɗiya."
    “Sa’ad da ka shiga gonarka, da ya kamata ka ce, Ma Sha ALLAH. La Quwwata Illa Bi’ALLAH. Za ka ga cewa ni ba ni da dukiya da yara kamar ka.

18:40

  1. Transliteration
    FaAAasa rabbee an yu/tiyani khayranmin jannatika wayursila AAalayha husbananmina assama-i fatusbiha saAAeedanzalaqa
  2. Sahih International
    It may be that my Lord will give me [ something ] better than your garden and will send upon it a calamity from the sky, and it will become a smooth, dusty ground,
  3. Hausa
    1. "To, akwai fatan Ubangijĩna Ya ba ni abin da yake mafi alheri daga gonarka, kuma ya aika azaba a kanta (ita gõnarka) daga sama, sai ta wayi gari turɓaya mai santsi."
    2. [18:40] To, amma Ubangijina zai iya ya bani gona fiye da naka. Kuma zai iya ya aika da goguwar iskan hadari daga sama wanda za ta shafe gonarka, ta bar shi bakarare.
    3. Mai yiwuwa ne, Ubangijina ya ba ni abin da ya fi gonarka. Ko kuma ya sako mata tsawa daga sama, sai ta wayi gari taɓo mai santsi. [12]

18:41

  1. Transliteration
    Aw yusbiha maoha ghawran falan tastateeAAa lahu talaban
  2. English
    Or its water will become sunken [ into the earth ], so you would never be able to seek it.
  3. Hausa
    “Ko kuma, ruwanta ta nutsad da zurufi, inda ba za ka iya kaiwa ba.”
    "Kõ kuma ruwanta ya wayi gari faƙaƙƙe, saboda haka, bã zã ka iya nemo shi ba dominta."

18:42

  1. Transliteration: English:
    Waoheeta bithamarihi faasbaha yuqallibu kaffayhi AAala ma anfaqa feeha wahiya khawiyatun AAala AAurooshiha wayaqoolu ya laytanee lam oshrik birabbee ahadan
    And his fruits were encompassed [ by ruin ], so he began to turn his hands about [ in dismay ] over what he had spent on it, while it had collapsed upon its trellises, and said, "Oh, I wish I had not associated with my Lord anyone." <> Kuma aka halaka dukkan 'ya'yan itãcensa, sai ya wayi gari yanã jũyar da tafunansa biyu, sabõda abin da ya kashe a cikinta, alhali kuwa ita tana kwance a kan rassanta, kuma yana cewa, "Kaitõna, dã dai ban tara wani da Ubangijina ba!" = Kuma haka ne, an shafe gonarsa, sai ya wayi gari yana nadama, yana koke saboda abin da ya kashe a banza a cikinta, sa'ad da aka bari gonansa bakarare. Daga ƙarshe sai ya ce, “Kaitona, da ma ban yi shirkanta gona na da Ubangijina ba.” ---Quran/18#18:42

18:43

  1. Transliteration: English:
    Walam takun lahu fiatun yansuroonahu min dooni Allahi wama kana muntasiran
    And there was for him no company to aid him other than Allah, nor could he defend himself. <> Kuma wata jama'a ba ta kasance a gare shi ba, waɗanda ke taimakon sa, baicin Allah, kuma bai kasance mai taimakon kansa ba. = kuma da babu wani mai tallafa masa ga ALLAH, kuma ba wanda ya iya ya basi wani taimako. --Quran/18#18:43

18:44

  1. Transliteration: English:
    Hunalika alwalayatu lillahi alhaqqi huwa khayrun thawaban wakhayrun AAuqban
    There the authority is [completely] for Allah, the Truth. He is best in reward and best in outcome. <> A can taimako da jiɓinta ga Allah yake. Shĩ ne kawai Gaskiya, shĩ ne Mafĩfĩci ga lãda kumaMafĩ fĩci ga ãƙiba. = Dalili shi ne taimakon gaskiya da jibinta daga ALLAH yake; Yana ba da mafificin lada, kuma da mafificin aqiba. --Quran/18#18:44

18:45

  1. Transliteration: English:
    Waidrib lahum mathala alhayati alddunya kamain anzalnahu mina alssamai faikhtalata bihi nabatu alardi faasbaha hasheeman tathroohu alrriyahu wakana Allahu AAala kulli shayin muqtadiran
    And present to them the example of the life of this world, [its being] like rain which We send down from the sky, and the vegetation of the earth mingles with it and [then] it becomes dry remnants, scattered by the winds. And Allah is ever, over all things, Perfect in Ability. <> Ka buga musu misãlin rãyuwar dũniya, kamar ruwane wanda Muka saukar da shi daga sama sa'an nan tsirin ƙasa ya garwaya da shi, sa'an nan ya wãyi gari dudduga, iska tanã shiƙar sa. Kuma Allah Ya kasance Mai yawan ĩkon yi ne a kan dukan kõme. = Ka buga masu misalin rayuwar duniya, kamar ruwa ne wanda muka sakar daga sama domin ya fito da tsiro a qasa, sa’annan suka koma baro wanda tafi da hurin iska. Kuma ALLAH Ya kasance mai yawan ikon yi a kan dukan kome. --Quran/18#18:45

18:46

  1. Transliteration: English:
    Almalu waalbanoona zeenatu alhayati alddunya waalbaqiyatu alssalihatu khayrun AAinda rabbika thawaban wakhayrun amalan
    Wealth and children are [but] adornment of the worldly life. But the enduring good deeds are better to your Lord for reward and better for [one's] hope. <> Dũkiya da ɗiya, sũ ne ƙawar rãyuwar dũniya, kuma ayyuka mãsu wanzuwa na ƙwarai sun fi zama alhẽri a wurin Ubangijinka ga lãda kuma sun fi alhẽri ga bũri. = Kudi da yara su ne qawar rayuwar duniya, amma ayyuka na qwarai sun fi zama alheri daga Ubangijinka ga lada, kuma mafi alheri ga buri. --Quran/18#18:46

18:47

  1. Transliteration: English:
    Wayawma nusayyiru aljibala watara alarda barizatan wahasharnahum falam nughadir minhum ahadan
    And [warn of] the Day when We will remove the mountains and you will see the earth prominent, and We will gather them and not leave behind from them anyone. <> Kuma a rãnar da Muke tafiyar da duwãtsu, kuma ka ga ƙasa bayyane, kuma Mu tãra su har ba Mu bar kõwa ba daga gare su. = Akwai ranar da za mu shafe tsaunika, kuma za ku ga qasa bakarareya. Sa,annan mu tara su duka, ba za mu bar ko dayansu ba. --Quran/18#18:47

18:48

  1. Transliteration: English:
    WaAAuridoo AAala rabbika saffan laqad jitumoona kama khalaqnakum awwala marratin bal zaAAamtum allan najAAala lakum mawAAidan
    And they will be presented before your Lord in rows, [and He will say], "You have certainly come to Us just as We created you the first time. But you claimed that We would never make for you an appointment." <> Kuma a gittã su ga Ubangijinka sunã sahu guda, (Mu ce musu), "Lalle ne haƙĩƙa kun zo Mana, kamar yadda Muka halitta ku a farkon lõkaci. Ã'a, kun riya cẽwa bã zã Mu sanya mukuwani lõkacin haɗuwa ba." = Za gufanad da su a gaban Ubangijinka a cikin sahu guda. Kun zo mana yasu-yasunku, kamar yadda muka halicce ku farkon lokaci. Lalle ne, da abin da kuka riya cewan ba zai taba faruwa ba kenan. --Quran/18#18:48

18:49

  1. Transliteration: English:
    WawudiAAa alkitabu fatara almujrimeena mushfiqeena mimma feehi wayaqooloona ya waylatana ma lihatha alkitabi la yughadiru sagheeratan wala kabeeratan illa ahsaha wawajadoo ma AAamiloo hadiran wala yathlimu rabbuka ahadan
    And the record [of deeds] will be placed [open], and you will see the criminals fearful of that within it, and they will say, "Oh, woe to us! What is this book that leaves nothing small or great except that it has enumerated it?" And they will find what they did present [before them]. And your Lord does injustice to no one. <> Kuma aka aza littãfin ayyuka, sai ka ga mãsu laifi sunã mãsu jin tsõro daga abin da ke cikinsa, kuma sunã cẽwa "Kaitonmu! Mẽne ne ga wannan littãfi, bã ya barin ƙarama, kuma bã ya barin babba, fãce yã ƙididdige ta?" Kuma suka sãmi abin da suka aikata halarce. Kuma Ubangijinka bã Ya zãluntar kõwa. = Za gabatar da littafin ayyuka, kuma za ka ga mai laifi yana fargaban abin da ya qumsa. Za su ce, “Kaitonmu. Yahya aka yi wannan littafin bai bar kome ba, qarami ko babba, ba tare da ya qidaya shi ba?” Za su tarad da kome da suka aikata an gabatar da shi. Ubangijinka ba ya zaluntar kowa. --Quran/18#18:49

18:50

  1. Transliteration: English:
    Waith qulna lilmalaikati osjudoo liadama fasajadoo illa ibleesa kana mina aljinni fafasaqa AAan amri rabbihi afatattakhithoonahu wathurriyyatahu awliyaa min doonee wahum lakum AAaduwwun bisa lilththalimeena badalan
    And [mention] when We said to the angels, "Prostrate to Adam," and they prostrated, except for Iblees. He was of the jinn and departed from the command of his Lord. Then will you take him and his descendants as allies other than Me while they are enemies to you? Wretched it is for the wrongdoers as an exchange. <> Kuma a lõkacin da Muka ce wa malãiku, "Ku yi sujada ga Ãdamu." Sai suka yi sujada fãce Iblĩsa, yã kasance daga aljannu sai ya yi fãsiƙanci ga barin umurnin Ubangijinsa, To fa, ashe, kunã riƙon sa, shi da zũriyarsa, su zama majiɓinta baicin Ni, alhãli kuwa su maƙiya ne a gare ku? Tir da ya zama musanya ga azzãlumai. = Sa’ad da muka ce wa mala’iku, “Ku yi sujadah ga Adam.” Sai suka yi sujadah, ban da Iblis. Sai ya kasance aljanni, saboda ya finjire bin umurnin Ubangijinsa --Quran/18#18:50

18:51

  1. Transliteration: English:
    Ma ashhadtuhum khalqa alssamawati waalardi wala khalqa anfusihim wama kuntu muttakhitha almudilleena AAadudan
    I did not make them witness to the creation of the heavens and the earth or to the creation of themselves, and I would not have taken the misguiders as assistants. <> Ban shaida musu halittar sammai da ƙasa ba, kuma ban (shaida musu) halittar rãyukansu ba kuma ban kasance mai riƙon mãsu ɓatarwa (da wani) su zama mataimaka ba. = Ban bari su shaida game da halittar sammai da qasa ba, ko kuma halittar kansu. Kuma bana bari mugu ya yi aiki a cikin masarautaNa. --Quran/18#18:51

18:52

  1. Transliteration: English:
    Wayawma yaqoolu nadoo shurakaiya allatheena zaAAamtum fadaAAawhum falam yastajeeboo lahum wajaAAalna baynahum mawbiqan
    And [warn of] the Day when He will say, "Call 'My partners' whom you claimed," and they will invoke them, but they will not respond to them. And We will put between them [a valley of] destruction. <> Kuma da rãnar da Allah Yake cẽwa, "Ku kirãyi abõkan tarayyãTa, waɗanda kuka riya." Sai su kirãye su, sai bã zã su karɓa musu ba, kuma Mu sanya Maubiƙa (Mahalaka) a tsakãninsu, = Akwai ranar da zai ce, “Ku kira abokan tarayyaTa, wanda kuke riya su ne baicin Ni,” za su kira su, amma ba za su amsa masu ba. Shamakin‘maubiqa’ zai rabe su daga junansu. --Quran/18#18:52

18:53

  1. Transliteration: English:
    Waraa almujrimoona alnnara fathannoo annahum muwaqiAAooha walam yajidoo AAanha masrifan
    And the criminals will see the Fire and will be certain that they are to fall therein. And they will not find from it a way elsewhere. <> Kuma mãsu laifi suka ga wutã suka tabbata lalle ne, sũ mãsu, auka mata ne, kuma ba su sãmi majũya ba daga gare ta. = Masu laifi za su ga wuta, kuma za su tabbatar cewa za su fada ne a cikinta. Ba za su sami kubucewa ba daga gare ta. --Quran/18#18:53

18:54

  1. Transliteration: English:
    Walaqad sarrafna fee hatha alqurani lilnnasi min kulli mathalin wakana alinsanu akthara shayin jadalan
    And We have certainly diversified in this Qur'an for the people from every [kind of] example; but man has ever been, most of anything, [prone to] dispute. <> Kuma lalle ne, haƙĩƙa, Mun jujjũya, a cikin wannan Alƙur'ãni, daga kõwane irin misãli ga mutãne (dõmin su gãne, su bi sharĩ'a), kuma mutum yã kasance mafi yawan abu ga jidãli. = Mun bada kowane irin misali a cikin wannan Alqurani ga mutane, amma mutum ya kasance halitta mafi yawan jayayya. --Quran/18#18:54

18:55

  1. Transliteration: English:
    Wama manaAAa alnnasa an yuminoo ith jaahumu alhuda wayastaghfiroo rabbahum illa an tatiyahum sunnatu alawwaleena aw yatiyahumu alAAathabu qubulan
    And nothing has prevented the people from believing when guidance came to them and from asking forgiveness of their Lord except that there [must] befall them the [accustomed] precedent of the former peoples or that the punishment should come [directly] before them. <> Kuma bãbu abin da ya hana mutãne su yi ĩmãni a lõkacinda shiriya ta zo musu, kuma su nẽmi gãfara daga Ubangijinsu, fãce hanyar farko ta je musu kõ kuma azãba ta jẽ musu nau'i-nau'i. = Babu abin da ya hana mutum daga yin imani, sa’ad da shiriya ya je masu, kuma daga neman gafara daga Ubangijinsu, sai dai cewa sun nemi su ga (irin mu’ijizai) kamar na mutanen da, ko kuwa su ga azaba tukuna. --Quran/18#18:55

18:56

  1. Transliteration: English:
    Wama nursilu almursaleena illa mubashshireena wamunthireena wayujadilu allatheena kafaroo bialbatili liyudhidoo bihi alhaqqa waittakhathoo ayatee wama onthiroo huzuwan
    And We send not the messengers except as bringers of good tidings and warners. And those who disbelieve dispute by [using] falsehood to [attempt to] invalidate thereby the truth and have taken My verses, and that of which they are warned, in ridicule. <> Kuma ba Mu aika Manzanni ba fãce sunã mãsu bãyar da bushãra kuma mãsu gargaɗi, kuma waɗanda suka kãfirta sunã jidãli da ƙarya dõmin su ɓãta gaskiya da ita, kuma suka riƙi ãyõyiNa da abin da aka yi musu gargaɗi da shi abin izgili. = Mu kan aika da manzanni ne kawai domin su ba da bushara, kuma da gargadi. Wadanda suka kafirta suna jayayya da qarya daomin su kayar da gaskiya, kuma suna daukan ayoyiNa da gargadiNa a banza. --Quran/18#18:56

18:57

  1. Transliteration: English:
    Waman athlamu mimman thukkira biayati rabbihi faaAArada AAanha wanasiya ma qaddamat yadahu inna jaAAalna AAala quloobihim akinnatan an yafqahoohu wafee athanihim waqran wain tadAAuhum ila alhuda falan yahtadoo ithan abadan
    And who is more unjust than one who is reminded of the verses of his Lord but turns away from them and forgets what his hands have put forth? Indeed, We have placed over their hearts coverings, lest they understand it, and in their ears deafness. And if you invite them to guidance - they will never be guided, then - ever. <> Kuma wãne ne mafi zãlunci daga wanda aka tunãtar game da ãyõyin Ubangijinsa, sai ya bijire daga barinsu, kuma ya manta abin da hannãyensa suka gabãtar? Lalle ne Mũ, Mun sanya abũbuwan rufi a kan zukãtansu dõmin kada su fahimcẽ shi, kuma a cikin kunnuwansu (Mun sanya) wani nauyi, kuma idan kã kĩrayẽ su zuwa ga shiriya, to, bã zã su shiryu ba, a sa'an nan, har abada. = Wane ne mafi zalunci da wanda aka tunatar game da ayoyin Ubangijinsa, sai ya bijire da barinsu, ba tare da sanin abin da suke yi ba. Saboda haka, muka sanya abubuwan rufi a kan zukatansu domin kada su fahimce shi (Alqur’ani), kuma a cikin kunnuwansu. Ta haka ne, duk kome da za ka yi, ka shiriyad da su, ba za su shiryu ba, har abada. --Quran/18#18:57

18:58

  1. Transliteration: English:
    Warabbuka alghafooru thoo alrrahmati law yuakhithuhum bima kasaboo laAAajjala lahumu alAAathaba bal lahum mawAAidun lan yajidoo min doonihi mawilan
    And your Lord is the Forgiving, full of mercy. If He were to impose blame upon them for what they earned, He would have hastened for them the punishment. Rather, for them is an appointment from which they will never find an escape. <> Kuma Ubangijinka Mai gãfara ne, Ma'abũcin rahama. Dã Yanã kãma su sabõda abin da suka sanã'anta, lalle ne, dã Ya gaggauta azãba a gare su. Ã'a, sunã da lõkacin alkawari, (wanda) bã zã su sãmi wata makõma ba, baicinSa. = Duk da haka, Ubangijinka mai gafara ne, mai yawan rahamah. Idan da zai kama su saboda abin da suka aikata, da ya shafe su nan da nan. Amma a maimakon haka, sai Ya jinkirta masu sai qayyadadden lokaci, sa’an da aka qaddarta; sa’annan ba za su kubuta ba. --Quran/18#18:58

18:59

  1. Transliteration: English:
    Watilka alqura ahlaknahum lamma thalamoo wajaAAalna limahlikihim mawAAidan
    And those cities - We destroyed them when they wronged, and We made for their destruction an appointed time. <> Kuma waɗancan alƙaryu Mun halaka su, a lõkacin da suka yi zãlunci, kuma Muka sanya lõkacin alkawarin, ga halaka su. = Alqaryu masu yawa wanda muka halaka saboda zaluncinsu, sai da muka sanya qayyadadden lokaci na halaka su. --Quran/18#18:59

18:60

  1. Transliteration: English:
    Waith qala moosa lifatahu la abrahu hatta ablugha majmaAAa albahrayni aw amdiya huquban
    And [mention] when Moses said to his servant, "I will not cease [traveling] until I reach the junction of the two seas or continue for a long period." <> Kuma a lõkacin da Mũsã ya ce wa yãronsa, "Bã zan gushe ba sai na isa mahaɗar tẽku biyu, kõ in shũɗe da tafiya shekara da shẽkaru." = A lokacin da Musa ya ce wa bawansa, “Ba zan huta ba sai na isa wurin da rafi biyu suka game, kome nisan shi.” --Quran/18#18:60

18:61

  1. Transliteration: English:
    Falamma balagha majmaAAa baynihima nasiya hootahuma faittakhatha sabeelahu fee albahri saraban
    But when they reached the junction between them, they forgot their fish, and it took its course into the sea, slipping away. <> To, a lõkacin da suka isa mahaɗar tsakãninsu sai suka manta kĩfinsu, sai ya kãma tafarkinsa a cikin tẽku kamar bĩga. = A lokacin da suka kai dam da wurin da magamar tsakaninsu, sai suka manta da kifinsu, sai ta kama hanyan komawa zuwa rafi, a labe. --Quran/18#18:61

18:62

  1. Transliteration: English:
    Falamma jawaza qala lifatahu atina ghadaana laqad laqeena min safarina hatha nasaban
    So when they had passed beyond it, [Moses] said to his boy, "Bring us our morning meal. We have certainly suffered in this, our journey, [much] fatigue." <> To, a lõkacin da suka wuce ya ce wa yãronsa, "Ka kãwo mana kãlãcinmu. Lalle ne haƙĩƙa mun haɗu da wahala daga tafiyarmu wannan." = A lokacin da suka wuce wurin, sai ya ce wa bawansa, “Ka kawo mana kalacinmu. Tafiyar nan ta gajiyar da mu matuqa.” --Quran/18#18:62

18:63

  1. Transliteration: English:
    Qala araayta ith awayna ila alssakhrati fainnee naseetu alhoota wama ansaneehu illa alshshaytanu an athkurahu waittakhatha sabeelahu fee albahri AAajaban
    He said, "Did you see when we retired to the rock? Indeed, I forgot [there] the fish. And none made me forget it except Satan - that I should mention it. And it took its course into the sea amazingly". <> (Yãron) ya ce: "Kã gani! A lõkacin da muka tattara zuwa ga falalen nan to, lalle nĩ, na manta kĩfin, kuma bãbu abin da yamantar da nĩ shi, fãce Shaiɗan, dõmin kada in tuna shi, sai ya kama tafarkinsa a cikin tẽku, da mãmãki!" = Ya ce, “Ka tuna sa’ad da muka zauna kusa da wani dutse bayan can? Ban ba da hankali ga kifin ba. Iblis ne ya sa na manta da ita, sai ta kama hanyanta komawa zuwa ruwa, ta garibi.” --Quran/18#18:63

18:64

  1. Transliteration: English:
    Qala thalika ma kunna nabghi fairtadda AAala atharihima qasasan
    [Moses] said, "That is what we were seeking." So they returned, following their footprints. <> Ya ce: "Wancan ne abin da muka kasance munã biɗã." Sai suka kõma a kan gurãbunsu, sunã bĩbiya. = (Musa) ya ce, “To, daidan wurin da muke nema kenan.” Sai suka koma bin sawun qafansu baya. --Quran/18#18:64

18:65

  1. Transliteration: English:
    Fawajada AAabdan min AAibadina ataynahu rahmatan min AAindina waAAallamnahu min ladunna AAilman
    And they found a servant from among Our servants to whom we had given mercy from us and had taught him from Us a [certain] knowledge. <> Sai suka sãmi wani bãwa daga bãyinMu, Mun bã shi wata rahama daga wurinMu, kuma Mun sanar da shi wani ilmi daga gunMu. = Sai suka sami daya daga bayinMu, wanda muka bashi wata rahamah daga wurinMu, kuma muka koya masa wani ilmi daga wurinMu. --Quran/18#18:65

18:66

  1. Transliteration: English:
    Qala lahu moosa hal attabiAAuka AAala an tuAAallimani mimma AAullimta rushdan
    Moses said to him, "May I follow you on [the condition] that you teach me from what you have been taught of sound judgement?" <> Mũsã ya ce masa, "Ko in bĩ ka a kan ka sanar da ni daga abin da aka sanar da kai na shiriya?" = Musa ya ce masa, “Ko in bi ka, domin ka koya mani daga abin da aka koya maka na shiriya?” --Quran/18#18:66

18:67

  1. Transliteration: English:
    Qala innaka lan tastateeAAa maAAiya sabran
    He said, "Indeed, with me you will never be able to have patience. <> Ya ce: "Lalle ne kai bã zã ka iya yin haƙuri tãre da nĩ, ba." = Ya ce, “Ba za ka iya yin juriya tare da ni ba.” --Quran/18#18:67

18:68

  1. Transliteration: English:
    Wakayfa tasbiru AAala ma lam tuhit bihi khubran
    And how can you have patience for what you do not encompass in knowledge?" <> "Kuma yãya zã ka yi haƙuri a kan abin da ba ka kẽwayeda shi ba ga jarrabãwa?" = Ta yaya za ka iya juriya ga abin da baka sani ba?” --Quran/18#18:68

18:69

  1. Transliteration: English:
    Qala satajidunee in shaa Allahu sabiran wala aAAsee laka amran
    [Moses] said, "You will find me, if Allah wills, patient, and I will not disobey you in [any] order." <> Ya ce: "Za ka sãme ni, in Allah Yã so mai haƙuri kuma bã zan sãɓa maka ba ga wani umurni." = Ya ce, “Insha ALLAH, za ka ga cewa ni mai haquri ne. Ba zan qi bin umurnin da ka yi mani ba.” --Quran/18#18:69

18:70

  1. Transliteration: English:
    Qala faini ittabaAAtanee fala tasalnee AAan shayin hatta ohditha laka minhu thikran
    He said, "Then if you follow me, do not ask me about anything until I make to you about it mention." <> Ya ce: "To idan ka bĩ ni to kada ka tambaye ni daga kõme sai na lãbarta maka ambato daga gare shi." = Ya ce, “Idan ka bi ni, to, kada ka tambaye ni game da kome, sai idan na ga daman in gaya maka game da shi.” --Quran/18#18:70

18:71

  1. Transliteration: English:
    Faintalaqa hatta itha rakiba fee alssafeenati kharaqaha qala akharaqtaha litughriqa ahlaha laqad jita shayan imran
    So they set out, until when they had embarked on the ship, al-Khidh r tore it open. [Moses] said, "Have you torn it open to drown its people? You have certainly done a grave thing." <> Sai suka tafi har a lõkacin da suka hau a cikin jirgi, ya hũje shi, ya ce, "Kã hũje shi dõmin ya nutsar da mutãnensa? Lalle ne, haƙĩƙa, kã zo da wani babban abu!" = Sai suka tafi. A lokacin da suka hau cikin girgi, sai ya huda ta. Ya ce, “Ka huda ta ne domin ta nutsar da mutanenta? Lalle, ka aikata mumunan abu.” --Quran/18#18:71

18:72

  1. Transliteration: English:
    Qala alam aqul innaka lan tastateeAAa maAAiya sabran
    [Al-Khidh r] said, "Did I not say that with me you would never be able to have patience?" <> Ya ce: "Ashe ban ce, lalle kai, bã za ka iya yin haƙuri tãre da ni ba?" = Ya ce, “Ashe, ban ce ba za ka iya juriya tare da ni ba?” --Quran/18#18:72

18:73

  1. Transliteration: English:
    Qala la tuakhithnee bima naseetu wala turhiqnee min amree AAusran
    [Moses] said, "Do not blame me for what I forgot and do not cover me in my matter with difficulty." <> Ya ce: "Kada ka kãma ni da abin da na manta kuma kada ka kallafa mini tsanani ga al'amarĩna." = Ya ce, “Ka yi haquri. Kada ka hukunta ni bisa ga mantuwana; kuma kada ka kallafa mini tsanani ga al’amarina.” --Quran/18#18:73

18:74

  1. Transliteration: English:
    Faintalaqa hatta itha laqiya ghulaman faqatalahu qala aqatalta nafsan zakiyyatan bighayri nafsin laqad jita shayan nukran
    So they set out, until when they met a boy, al-Khidh r killed him. [Moses] said, "Have you killed a pure soul for other than [having killed] a soul? You have certainly done a deplorable thing." <> Sai suka tafi, har suka haɗu da wani yãro, sai ya kashe shi. Ya ce: "Ashe kã kashe rai tsarkakakke, bã da wani rai ba? Lalle ne haƙĩƙa ka zo da wani abu na ƙyãma." = Sai suka tafi. Da suka hadu da yaro qarami, sai ya kashe shi. Ya ce,“Don me ka kashe irin wannan mutum mara laifi? Lalle, ka aikata qazamin aiki.” --Quran/18#18:74

18:75

  1. Transliteration: English:
    Qala alam aqul laka innaka lan tastateeAAa maAAiya sabran
    [Al-Khidh r] said, "Did I not tell you that with me you would never be able to have patience?" <> Ya ce: "Shin, ban ce maka ba, lalle ne kai bã zã ka iya yin haƙuri tãre da nĩ ba?" = Ya ce, “Ashe ban gaya maka ba cewa ba za ka iya juriya tare da ni ba?” --Quran/18#18:75

18:76

  1. Transliteration: English:
    Qala in saaltuka AAan shayin baAAdaha fala tusahibnee qad balaghta min ladunnee AAuthran
    [Moses] said, "If I should ask you about anything after this, then do not keep me as a companion. You have obtained from me an excuse." <> Ya ce: "Idan na tambaye ka daga wani abu a bãyanta, to, kada ka abũce ni. Lalle ne, kã isa ga iyakar uzuri daga gare ni." = Ya ce, “Idan na sake tambayar ka wani abu kuma, to, kada ka bar ni tare da kai. Ka ga yawan uzuri daga gare ni.” --Quran/18#18:76

18:77

  1. Transliteration: English:
    Faintalaqa hatta itha ataya ahla qaryatin istatAAama ahlaha faabaw an yudayyifoohuma fawajada feeha jidaran yureedu an yanqadda faaqamahu qala law shita laittakhathta AAalayhi ajran
    So they set out, until when they came to the people of a town, they asked its people for food, but they refused to offer them hospitality. And they found therein a wall about to collapse, so al-Khidh r restored it. [Moses] said, "If you wished, you could have taken for it a payment." <> Sai suka tafi, har a lõkacin da suka je wa mutãnen wata alƙarya, suka nẽmi mutãnenta da su bã su abinci, sai suka ƙi su yi musu liyãfa. Sai suka sãmi wani bango a cikinta yanã nufin ya karye, sai (Halliru) ya tãyar da shi mĩƙe. (Mũsã) ya ce: "Dã kã so, lalle ne dã kã karɓi ijãra a kansa." = Sai suka tafi. Har da suka kai ga mutanen wata alqarya, suka nemi mtanenta da su basu abinci, sai suka qi su yi masu liyafa. Jim kadan, sai suka ga wani bango a cikinta ta kusan ta fadi, sai ya gyara ta. Ya ce, “Ai da ka nemi su biya ka ujiri a kansa!” --Quran/18#18:77

18:78

  1. Transliteration: English:
    Qala hatha firaqu baynee wabaynika saonabbioka bitaweeli ma lam tastatiAA AAalayhi sabran
    [Al-Khidh r] said, "This is parting between me and you. I will inform you of the interpretation of that about which you could not have patience. <> Ya ce: "Wannan shi ne rabuwar tsakanina da tsakaninka. Zã ni gaya maka fassarar abin da ba ka iya yin haƙuri ba a kansa." = Ya ce, “Yanzu ya wajabta mu rabu. Amma zan byyana maka kome da baka iya yin juriya ba a kansa. --Quran/18#18:78

18:79

  1. Transliteration: English:
    Amma alssafeenatu fakanat limasakeena yaAAmaloona fee albahri faaradtu an aAAeebaha wakana waraahum malikun yakhuthu kulla safeenatin ghasban
    As for the ship, it belonged to poor people working at sea. So I intended to cause defect in it as there was after them a king who seized every [good] ship by force. <> "Amma Jirgin, to, ya zama na waɗansu matalauta ne sunã aiki a cikin tẽku, sai na yi niyyar in aibanta shi, alhãli kuwa wani sarki ya kasance a gaba gare su, yanã karɓẽwar kõwane jirgi (lãfiyayye) da ƙwãce. = Amma bisa ga girgin, ta kasance na wadansu matalauta ne masu kamun kifi, kuma na so in aibanta ta. Saboda akwai wani sarki a gaba zuwa gare su, wanda yana qwatar kowane girgi, da qarfi. --Quran/18#18:79

18:80

  1. Transliteration: English:
    Waamma alghulamu fakana abawahu muminayni fakhasheena an yurhiqahuma tughyanan wakufran
    And as for the boy, his parents were believers, and we feared that he would overburden them by transgression and disbelief. <> "Kuma amma yaron, to, uwãyensa sun kasance mũminai, to, sai muka ji tsõron ya kallafa musu kangara da kãfirci." = “Kuma yaron, iyayensa muminai ne na qwarai, kuma mun ga cewa zai kallafa masu da bijirewa da kafirci.* --Quran/18#18:80

18:81

  1. Transliteration: English:
    Faaradna an yubdilahuma rabbuhuma khayran minhu zakatan waaqraba ruhman
    So we intended that their Lord should substitute for them one better than him in purity and nearer to mercy. <> "Sai muka yi nufin Ubangijinsu Ya musanya musu mafi alhẽri daga gare shi ga tsarkakuwa, kuma mafi kusantar tausayi." = “Sai muka yi nufin cewa Ubangijinsu, Ya musanya masu wani da mafi alheri da shi; wanda ya fi kirki da tausayi. --Quran/18#18:81

18:82

  1. Transliteration: English:
    Waamma aljidaru fakana lighulamayni yateemayni fee almadeenati wakana tahtahu kanzun lahuma wakana aboohuma salihan faarada rabbuka an yablugha ashuddahuma wayastakhrija kanzahuma rahmatan min rabbika wama faAAaltuhu AAan amree thalika taweelu ma lam tastiAA AAalayhi sabran
    And as for the wall, it belonged to two orphan boys in the city, and there was beneath it a treasure for them, and their father had been righteous. So your Lord intended that they reach maturity and extract their treasure, as a mercy from your Lord. And I did it not of my own accord. That is the interpretation of that about which you could not have patience." <> "Kuma amma bangon, to, yã kasance na waɗansu yãra biyu ne, marãyu a cikin birnin, kuma akwai wata taska tãsu a ƙarƙashinsa, kuma ubansu ya kasance sahĩhin mutum ne, dõmin haka Ubangijinka Ya yi nufin su isa iyãkar ƙarfinsu, kuma sũ, su fitar da taskarsu, sabõda rahama ne daga Ubangijinka. Kuma ban yi shi ba daga umurnĩna. Wancan shĩ ne fassarar abin da ba ka iya yin haƙuri ba a kansa." = Amma dangane da banon, ya kasance na wadansu yara biyu ne, marayu a cikin birnin. Qarqashinta, akwai dukiya wanda na su ne. kuma babansu ya kasance salihin mutum ne, saboda haka Ubangijinka Ya nufe su, su yi girma kuma su kai ga iyakn qarfinsu, sa’annan, su cire dukiyarsu. Saboda wannan rahamah ne daga Ubangijinka. Ban aikata kowanensu bisa son ra’ayin kaina ba. To, bayanin abin da baka iya ka haqura a kansa ba kenan.” --Quran/18#18:82

18:83

  1. Transliteration: English:
    Wayasaloonaka AAan thee alqarnayni qul saatloo AAalaykum minhu thikran
    And they ask you, [O Muhammad], about Dhul-Qarnayn. Say, "I will recite to you about him a report." <> Kuma suna tambayar ka daga zulƙarnaini, ka ce: "Zan karanta muku ambato daga gare shi." = Kuma suna tambayar ka game da Zul-Qarnain. Ka ce, “Zan karanta maku wasu labarunsa.” --Quran/18#18:83

18:84

  1. Transliteration: English:
    Inna makkanna lahu fee alardi waataynahu min kulli shayin sababan
    Indeed We established him upon the earth, and We gave him to everything a way. <> Lalle ne Mũ Mun bã shi mulki a cikin ƙasa kuma Muka bã shi daga kõwane abu, hanya (zuwa ga murãdinsa). = Lalle ne, Mun ba shi mulki a cikin qasa, kuma muka ba shi hanyoyin abubuwa dabam dabam. --Quran/18#18:84

18:85

  1. Transliteration: English:
    FaatbaAAa sababan
    So he followed a way <> Sai ya bi hanya. = Sa’annan, ya bi hanya guda. --Quran/18#18:85

18:86

  1. Transliteration: English:
    Hatta itha balagha maghriba alshshamsi wajadaha taghrubu fee AAaynin hamiatin wawajada AAindaha qawman qulna ya tha alqarnayni imma an tuAAaththiba waimma an tattakhitha feehim husnan
    Until, when he reached the setting of the sun, he found it [as if] setting in a spring of dark mud, and he found near it a people. Allah said, "O Dhul-Qarnayn, either you punish [them] or else adopt among them [a way of] goodness." <> Har a lõkacin da ya isa ga mafãɗar rãnã, kuma ya sãme ta tanã ɓacẽwa a cikin wani ruwa mai baƙar lãkã, kuma ya sãmi waɗansu mutãne a wurinta. Muka ce: "Yã Zulƙarnaini imma dai ka azabtar kuma imma ka riƙi kyautatãwa a cikinsu." = Sa’ad da ya kai nesa da yamma, sai ya ga rana na fadiwa a cikin qaton teku, kuma ya sami mutane daga wurin. Muka ce, “Ya Zul-Qqrnain, (ka yi mulki yadda kake so); imma za ka azabtar, ko ka kyautata zuwa gare su.” --Quran/18#18:86

18:87

  1. Transliteration: English:
    Qala amma man thalama fasawfa nuAAaththibuhu thumma yuraddu ila rabbihi fayuAAaththibuhu AAathaban nukran
    He said, "As for one who wrongs, we will punish him. Then he will be returned to his Lord, and He will punish him with a terrible punishment. <> Ya ce: "Amma wanda ya yi zãlunci, to zã mu azabta shi, sa'an nan a mayar da shi zuwa ga Ubangijinsa, sai kuma Ya yi masa azãba, azãba abar ƙyãma." = Ya ce, “Bisa ga wadanda suke zalunci, za mu azabta su, sa’annan, idan suka koma ga Ubangijinsu, sai kuma Ya qara masu azaba mai muni. --Quran/18#18:87

18:88

  1. Transliteration: English:
    Waamma man amana waAAamila salihan falahu jazaan alhusna wasanaqoolu lahu min amrina yusran
    But as for one who believes and does righteousness, he will have a reward of Paradise, and we will speak to him from our command with ease." <> "Kuma amma wanda ya yi ĩmãni kuma ya aikata aikin ƙwarai to, zã mu yi sakamako a gare shi (watau kyauta) mai kyau, kuma zã mu gaya masa sauƙi daga umurninmu." = “Amma ga wadanda suka yi imani kuma suka aikata ayyuka na qwarai, suna samun kyakkyawan lada; za mu kyautata masu.” --Quran/18#18:88

TODO: Fix Hausa audio repetition of 87.

18:89

  1. Transliteration: English:
    Thumma atbaAAa sababan
    Then he followed a way <> Sa'an nan kuma ya bi hanya. = Sa’annan kuma ya bi wani hanya. --Quran/18#18:89

18:90

  1. Transliteration: English:
    Hatta itha balagha matliAAa alshshamsi wajadaha tatluAAu AAala qawmin lam najAAal lahum min dooniha sitran
    Until, when he came to the rising of the sun, he found it rising on a people for whom We had not made against it any shield. <> Har a lõkacin da ya isa ga mafitar rãnã, ya sãme ta tanã fita a kan waɗansu mutãne (waɗanda) ba Mu sanya musu wata kãriya ba daga barinta. = Sa’ad da ya kai nesa da gabas, ya ga inda rana ke fitowa a kan mutane wanda ba su da abin da za su tsare kansu daga ita. --Quran/18#18:90

18:91

  1. Transliteration: English:
    Kathalika waqad ahatna bima ladayhi khubran
    Thus. And We had encompassed [all] that he had in knowledge. <> Kamar wancan alhãli kuwa haƙĩƙa, Mun kẽwaye da jarrabãwa ga abin da ke gunsa. = Tun asali, mu ne mafi sani ga kome da ya gani. --Quran/18#18:91

18:92

  1. Transliteration: English:
    Thumma atbaAAa sababan
    Then he followed a way <> Sa'an nan kuma ya bi hanya. = Sa’annan ya bi wani hanya. --Quran/18#18:92

18:93

  1. Transliteration: English:
    Hatta itha balagha bayna alssaddayni wajada min doonihima qawman la yakadoona yafqahoona qawlan
    Until, when he reached [a pass] between two mountains, he found beside them a people who could hardly understand [his] speech. <> Har a lõkacin da ya isa a tsakãnin duwãtsu biyu, ya sãmi waɗansu mutãne daga gabãninsu. Ba su yi kusa su fahimci magana ba. = Sa’ad da ya kai ga kwari tsakanin kawarai, sai ya tarad da mutanen da daqyar ake fahimtar yarensu. --Quran/18#18:93

18:94

  1. Transliteration: English:
    Qaloo ya tha alqarnayni inna yajooja wamajooja mufsidoona fee alardi fahal najAAalu laka kharjan AAala an tajAAala baynana wabaynahum saddan
    They said, "O Dhul-Qarnayn, indeed Gog and Magog are [great] corrupters in the land. So may we assign for you an expenditure that you might make between us and them a barrier?" <> Suka ce: "Yã Zulƙarnaini! Lalle ne Yãjũja da Majũja mãsu ɓarna ne a cikin ƙasa. To, ko zã mu Sanya harãji sabõda kai, a kan ka sanya wani danni a tsakãninmu da tsakãninsu?" = Suka ce, “Ya Zul-Qarnain, lalle ne, Ya’juj da Ma’juj masu barna ne a cikin qasa. To, ko mu biya ka domin ka sanya shingen danni tsakaninmu da su?” --Quran/18#18:94

18:95

  1. Transliteration: English:
    Qala ma makkannee feehi rabbee khayrun faaAAeenoonee biquwwatin ajAAal baynakum wabaynahum radman
    He said, "That in which my Lord has established me is better [than what you offer], but assist me with strength; I will make between you and them a dam. <> Ya ce: "Abin da Ubangijĩna Ya mallaka mini, a cikinsa yã fi zama alhẽri. Sai ku taimakeni da ƙarfi, in sanya babbar katanga a tsakãninku da tsakãninsu." = Ya ce, “Ubangijina Ya mallaka mini karimci mai yawa. Idan kuka bani hadin kai, zan gina datsiya tsakaninku da su. --Quran/18#18:95

18:96

  1. Transliteration: English:
    Atoonee zubara alhadeedi hatta itha sawa bayna alsadafayni qala onfukhoo hatta itha jaAAalahu naran qala atoonee ofrigh AAalayhi qitran
    Bring me sheets of iron" - until, when he had leveled [them] between the two mountain walls, he said, "Blow [with bellows]," until when he had made it [like] fire, he said, "Bring me, that I may pour over it molten copper." <> "Ku kãwo mini guntãyen baƙin ƙarfe". (Suka kai masa) har a lõkacin da ya daidaita a tsakãnin duwãtsun biyu (ya sanya wutã a cikin ƙarfen) ya ce: "Ku hũra (da zugãzugai)." Har a lõkacin da ya mayar da shi wutã, ya ce: "Ku kãwo mini gaci (narkakke) in zuba a kansa." = “Ku kawo mini qarafuna masu yawa.” Sa’alin da ya cike gurbin tsakanin kawaran biyu, ya ce, “Ku hura.” Da ya yi jan zafi, ya ce, “Ku taya ni kwarara kwalta a kansa.” --Quran/18#18:96

18:97

  1. Transliteration: English:
    Fama istaAAoo an yathharoohu wama istataAAoo lahu naqban
    So Gog and Magog were unable to pass over it, nor were they able [to effect] in it any penetration. <> Dõmin haka bã za su iya hawansa ba, kuma bã zã su iya hujẽwa gare shi ba. = Ta haka ne, ba za su iya hawanta ba, kuma ba za su iya huda ramuka a cikinta ba. --Quran/18#18:97

18:98

  1. Transliteration: English:
    Qala hatha rahmatun min rabbee faitha jaa waAAdu rabbee jaAAalahu dakkaa wakana waAAdu rabbee haqqan
    [Dhul-Qarnayn] said, "This is a mercy from my Lord; but when the promise of my Lord comes, He will make it level, and ever is the promise of my Lord true." <> Ya ce: "Wannan wata rahama ce daga Ubangijĩna. Sai idan wa'adin Ubangijĩna ya zo, ya mayar da shi niƙaƙƙe. Kuma wa'adin Ubangijĩna ya kasance tabbatacce." = Ya ce, “Wannan wata rahamah ce daga Ubangijina. Sai idan wa’adin Ubangijina ya zo, zai sa datsiyan ta marmashe. Kuma wa’adin Ubangijina gaskiya ne.” --Quran/18#18:98

18:99

  1. Transliteration: English:
    Watarakna baAAdahum yawmaithin yamooju fee baAAdin wanufikha fee alssoori fajamaAAnahum jamAAan
    And We will leave them that day surging over each other, and [then] the Horn will be blown, and We will assemble them in [one] assembly. <> Kuma Muka bar sãshensu a rãnar nan, yanã garwaya a cikin sãshe, kuma aka bũsa a cikin ƙaho sai muka tãra su, tãrãwa. = A lokacin ne, za mu bari su yi shigan farmakin juna, sa’anna a busa qaho, kuma mu tara su duka gaba daya. --Quran/18#18:99


18:100

Literal (Word by Word):

WaAAaradna jahannama yawma-ithin lilkafireena AAarda
And We will present Hell that Day to the disbelievers, on display -
Kuma Muka gitta Jahannama, a rãnar nan ga kãfirai gittãwa.
Kuma muka gabatar da Jahannama, a ranar, ga kafirai gittawa.

(1:04:02)

  1. Transliteration:
    WaAAaradna jahannama yawma-ithinlilkafireena AAarda
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    And We will present Hell that Day to the Disbelievers, on display
  3. Hausa
    Kuma Muka gitta Jahannama, a rãnar nan ga kãfirai gittãwa.
  4. MasjidTucson Hausa
    Kuma muka gabatar da Jahannama, a ranar, ga kafirai gittawa.

18:101

Literal (Word by Word):

Allatheena kanat aAAyunuhum fee ghita-in AAan thikree wakanoo la yastateeAAoona samAAa
Those whose had been eyes within a cover [removed] from My remembrance, and they were not able to hear.
Wadanda suka suka kasance idanunsu a cikin rufi daga tunãni, kuma sun kasance ba su iya saurarawa.
  1. TRANSLITERATION
    Allatheena kanat aAAyunuhumfee ghita-in AAan thikree wakanoo layastateeAAoona samAAa
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    Those whose eyes had been within a cover [removed] from My remembrance, and they were not able to hear.
  3. HAUSA
    Wadanda idãnunsu suka kasance a cikin rufi daga tunãni, kuma sun kasance bã su iya saurãrãwa.
  4. MasjidTucson Hausa
    Wadanda idanunsu suka kasance a rufe da tunawa da Ni. Kuma sun kasance ba su iya saurarawa ba.

18:102

Literal (Word by Word):

Afahasiba allatheena kafaroo an yattakhithoo AAibadee min doonee awliyaa inna aAAtadna jahannama lilkafireena nuzula
Then do they then think those who disbelieve that they can take My servants instead of Me besides Me as allies? Indeed, We have prepared Hell for the disbelievers as a lodging.
Shin sun yi zaton (daidai ne) wadanda suka kãfirta su riki wadansu bãyĩna, baicina baicina majibinta? Lalle ne, mun yi tattalin Jahannama ga kãfirai. ta zama liyafa
  • TRANSLITERATION
    Afahasiba allatheena kafarooan yattakhithoo AAibadee min doonee awliyaainna aAAtadna jahannama lilkafireena nuzula
  • HAUSA
    Shin fa, waɗanda suka kãfirta sun yi zaton (daidai ne) su riƙi waɗansu bãyĩNa, majiɓinta baiciNa? Lalle ne, Mun yi tattalin Jahannama ta zama liyãfa ga kãfirai.
    Shin wadanda suka kãfirta sun yi zaton (daidai ne) su riki wadansu bãyĩna, majibinta baicina? Lalle ne, mun yi tattalin Jahannama ta zama liyãfa ga kãfirai.
    Shin, wadanda suka kafirta suna zaton za su tsira ne da sanya bayiNa majibinta baici Na? lalle, mun shirya Jahannama ta zama liyafa ga kafirai wurin zama na dindin.

18:103

Literal (Word by Word):

Qul hal nunabbi-okum bil-akhsareena aAAmala
Say, [O Muhammad], "Shall we [believers] inform you of the greatest losers as to [their] deeds?
Ka ce: "Kõ mu [mumunai mu] gaya muku game da wadanda suka fi hasãra ga ayyuka?"
  1. TRANSLITERATION
    Qul hal nunabbi-okum bil-akhsareenaaAAmala
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    Say, [O Muhammad], "Shall we [believers] inform you of the greatest losers as to [their] deeds?
  3. HAUSA
    Ka ce: "Kõ mu gaya muku game da mafĩfita hasãra ga ayyuka?"
    Ka ce: "Kõ mu gaya muku game da wadanda suka fi hasãra ga ayyuka?"

18:104

Literal (Word by Word):

Allatheena dalla saAAyuhum fee alhayati addunya wahum yahsaboona annahum yuhsinoona sunAAa
[They are] those is lost whose effort in the life of, this world while they think that they are doing well in work."
Wadanda ya bace aikinsu a cikin rãyuwar dũniya, alhãli kuwa sunã zaton lalle ne sũ, sunã kyautatawa ga (abin da suke gani) aikin kwarai?
  1. TRANSLITERATION
    Allatheena dalla saAAyuhumfee alhayati addunya wahum yahsaboonaannahum yuhsinoona sunAAa
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    [They are] those whose effort is lost in worldly life, while they think that they are doing well in work."
  3. HAUSA
    "Wadanda aikinsu ya bace a cikin rãyuwar dũniya, alhãli kuwa sunã zaton lalle ne sũ, sunã kyautatawa ga (abin da suke gani) aikin kwarai?"
    Su ne wadanda ayyukansu a cikin wannan rayuwar duniya suke kan bata, amma suna zaton suna kyautata ayyukan qwarai.”

18:105

Literal (Word by Word):

Ola-ika allatheena kafaroo bi-ayati rabbihim waliqa-ihi fahabitat aAAmaluhum fala nuqeemu lahum yawma yawma alqiyamati wazna
Those are the ones who disbelieve in the verses of their Lord and in [their] meeting Him, vain / worthless so their deeds; and We will not assign to them the Day on the Day of Resurrection any importance.
Wadancan ne wadanda suka kãfirta da ãyõyin Ubangijinsu, da kuma haduwa da shi, suka bãci. sai ayyukansu Sabõda haka bã zã mu tsayar musu ranar a rãnar kiyãma da mizani ba
  1. TRANSLITERATION
    Ola-ika allatheena kafaroobi-ayati rabbihim waliqa-ihi fahabitataAAmaluhum fala nuqeemu lahum yawma alqiyamatiwazna
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    Those are the ones who disbelieve in the verses of their Lord and in [their] meeting Him, so their deeds have become worthless; and We will not assign to them on the Day of Resurrection any importance.
  3. HAUSA
    Wadancan ne wadanda suka kãfirta da ãyõyin Ubangijinsu, da kuma haduwa da shi, sai ayyukansu suka bãci. Sabõda haka bã zã mu tsayar musu da mizani ba a rãnar kiyãma.
    Wadannan su ne suka kafirta da ayoyin Ubangijinsu kuma da haduwa da Shi. Saboda haka, ayyukansu duk abanza ne; kuma a Ranar Alqiyamah, awonsu ba za su yi nauyi ba.

18:106

Literal (Word by Word):

Zalika jazaa uhum jahannama bima kafaroo wattakhazoo ayati warusuli huzuwa
That is their recompense Hell for what they denied and because they took My signs and My messengers in ridicule.
Wancan ne sakamakonsu shĩ ne Jahannama, sabõda kãfircinsu, kuma suka riƙi ãyõyiNa da ManzanniNa abin izgili.
  1. TRANSLITERATION
    Thalika jazaohum jahannamubima kafaroo wattakhathoo ayateewarusulee huzuwa
    Zalika jazaa uhum jahannama bima kafaroo wattakhazoo ayati warusuli huzuwa
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    That is their recompense - Hell - for what they denied and [because] they took My signs and My messengers in ridicule.
  3. HAUSA
    Wancan ne sakamakonsu shĩ ne Jahannama, sabõda kãfircinsu, kuma suka riƙi ãyõyiNa da ManzanniNa abin izgili.
    Sakamakonsu shi ne Jahannama, saboda kafircinsu, kuma saboda sun mayar da ayoyiNa da manzanniNa abin yin ba’a.

18:107

Literal (Word by Word):

Inna allatheena amanoo waAAamiloo assalihati kanat lahum jannatu alfirdawsi nuzula
Indeed, those who have believed and done righteous deeds - they will have the Gardens of Paradise as a lodging,
Lalle ne, waɗanda suka yi ĩmãni kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai, a gare su Aljannar Firdausi ta kasance ita ce liyãfa
  1. TRANSLITERATION
    Inna allatheena amanoowaAAamiloo assalihati kanat lahumjannatu alfirdawsi nuzula
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    Indeed, those who have believed and done righteous deeds - they will have the Gardens of Paradise as a lodging,
  3. HAUSA
    Lalle ne, waɗanda suka yi ĩmãni kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai, Aljannar Firdausi ta kasance ita ce liyãfa a gare su.
    Amma ga wadanda suka yi imani kuma suka aikata ayyuka na qwarai, to, sun cancanci Aljannar Firdausi ta zama liyafa a gare su.

18:108

Literal (Word by Word):

Khalideena feeha la yabghoona AAanha hiwala
Wherein they abide eternally in it They will not desire from it any transfer.
Suna madawwama a cikinta, ba su neman daga barinta makarkata
  1. TRANSLITERATION
    Khalideena feeha layabghoona AAanha hiwala
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    Wherein they abide eternally. They will not desire from it any transfer.
  3. HAUSA
    Suna madawwama a cikinta, bã su nħman makarkata daga barinta.
    Suna madauwama a cikinta; ba za su bukaci wani musayanta ba.

18:109

Literal (Word by Word):

Qul lau kana albahru midadan likalimati rabbee lanafida albahru qabla antanfada kalimatu rabbee walaw ji/na bimithlihi madada
Say, "If the sea were ink for [writing] the words of my Lord, would be exhausted the sea before were exhausted the words of my Lord even if We brought the like of it as a supplement."
Ka ce: "Dã teku ta kasance tawada ga (rubũtun) kalmõmin Ubangijina, ta ƙãre lalle ne dã tẽkun a gabãnin su ƙãre kalmõmin Ubangijĩna, kuma kõda mun je da misãlinsa dõmin ƙari."
  1. TRANSLITERATION
    Qul law kana albahru midadanlikalimati rabbee lanafida albahru qabla an tanfadakalimatu rabbee walaw ji/na bimithlihi madada
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    Say, "If the sea were ink for [writing] the words of my Lord, the sea would be exhausted before the words of my Lord were exhausted, even if We brought the like of it as a supplement."
  3. HAUSA
    Ka ce: "Dã tẽku ta kasance tawada ga (rubũtun)kalmõmin Ubangijina, lalle ne dã tẽkun ta ƙãre a gabãnin kalmõmin Ubangijĩna su ƙãre, kuma kõda mun jẽ da misãlinsa dõmin ƙari."
    Ka ce, “Idan da ruwan teku tawada ce ga (abin rubutun) kalmomin Ubangijina, da tekun ta qare, kalmomin Ubangijina basu qare ba, kuma ko da mun ninka misalin tawadar ne.”

18:110

Literal (Word by Word):

Qul innama ana basharun mithlukum yooha ilayya annama ilahukum ilahunwahidun
Say, only "I am a man like you, has been revealed to whom that your god is one God.
Ka ce: kawai "Ni, mutum ne kamar ku, ana yin wahayi zuwa gare ni cewa: Lalle ne, Abin bautawarku, Abin bautawa Guda ne.
faman kana yarjoo liqaa rabbihi falyaAAmal AAamalan salihan wala yushrik biAAibadati rabbihi ahada
So whoever would (is) hope for the meeting with his Lord let him do deeds/work righteous and not associate in the worship of his Lord anyone."
saboda haka wanda ya kasance yana fatan haɗuwa da Ubangijinsa, to, sai ya yi aiki na ƙwarai. Kuma kada ya haɗa kowa ga bautawa Ubangijinsa." kowa
  1. TRANSLITERATION
    Qul innama ana basharunmithlukum yooha ilayya annama ilahukum ilahunwahidun faman kana yarjoo liqaa rabbihifalyaAAmal AAamalan salihan wala yushrikbiAAibadati rabbihi ahada
  2. SAHIH INTERNATIONAL
    Say, "I am only a man like you, to whom has been revealed that your god is one God. So whoever would hope for the meeting with his Lord - let him do righteous work and not associate in the worship of his Lord anyone."
  3. HAUSA
    Ka ce: "Nĩ, mutum ne kawai kamarku, anã yin wahayi zuwa gare ni cewa: Lalle ne, Abin bautawarku, Abin bautawa Guda ne, sabõda haka wanda ya kasance yanã fãtan haɗuwa da Ubangijinsa, to, sai ya yi aiki na ƙwarai. Kuma kada ya haɗa kõwa ga bauta wa Ubangijinsa."
    Ka ce, “Ni mutum ne kawai kamarku, ana yin wahayi zuwa gare ni cewa: Abin bautawarku Daya ne. Saboda haka, wadanda suke fatan su hadu da Ubangijinsu, to sai su aikata ayyuka na qwarai, kuma kada su hada kowa ga bauta ga UbangijinSa.”